Gwamnan Adamawa ya naɗa sarakuna a sabbin masarautun da ya ƙirƙira

Gwamnan Adamawa ya naɗa sarakuna a sabbin masarautun da ya ƙirƙira

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri  ya naɗa sarakuna a sabbin masarautun da ya ƙirƙiro.

DW ta rawaito wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Humwashi Wonosikou ya sanya wa hannu ta bayyana sunayen sabbin sarakunan kamar haka:

-HRH Alhaji Sani Ahmadu Ribadu: Sarkin Fufore

-HRH Barrister Alheri B. Nyako: Sarkin Huba

-HRH Farfesa Bulus Luka Gadiga: Sarkin Michika

-HRH Dr. Ali Danburam: Sarkin Madagali

-HRH Aggrey Ali: Sarkin Gombi

-HRH Ahmadu Saibaru: Sarkin Maiha

-HRH John Dio: Sarkin Yungur