managarciya

managarciya

Last seen: 3 minutes ago

News paper

Member since Aug 12, 2021 managarciya@gmail.com

Following (0)

Followers (0)

Rahoto
EFCC Ta Gurfanar Da Tsohon Shugaban   Jami'ar Tarayya Dake Gusau Kan Almundahana

EFCC Ta Gurfanar Da Tsohon Shugaban   Jami'ar Tarayya Dake...

Hukumar na zargin mataimakin shugaban Jami'ar da karbar kudade daga hannun 'yan...

Manyan Labaru
Majalisar Dattawa Ta Aminta Da Dokar Kowace Jam'iyya Sai Ta Yi Zaben Fitar Da Gwani Na Kai tsaye

Majalisar Dattawa Ta Aminta Da Dokar Kowace Jam'iyya Sai...

Karamin sashe na (2) yanzu yana karanta, "Dangane da sashe na 63 na wannan Dokar,...

Labarai
Gamayyar kungiyoyin Malaman Kano sun yi watsi da sanarwar tsige Sheikh Ibrahim Khalil 

Gamayyar kungiyoyin Malaman Kano sun yi watsi da sanarwar...

Sannan suka  bukaci al’umma suyi watsi da waccen Sanarwa da aka fitar tun da fari,...

Siyasa
Muddin Abubakar Malami zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi, babu shakka za mu zabe shi - Al'ummar Jihar Kebbi

Muddin Abubakar Malami zai tsaya takarar gwamnan jihar...

Muhammad, ya bayyana kansa a matsayin daya daga cikin wadanda suka bai wa shugaban...

Labarai
Gwamnatin Jihar Gombe Ta Amince Da Naɗin Daraktoci 102

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Amince Da Naɗin Daraktoci 102

A cewarsa, amincewar ta dogara ne kan cancanta da lada don aiki tuƙuru da sadaukar...

Rahoto
Mukarraban Gwamnatin Zamfara Sun Rantse Da Alkur'ani   Ba Su Da Hannu A Matsalar  Tsaron Jihar

Mukarraban Gwamnatin Zamfara Sun Rantse Da Alkur'ani   Ba...

A wajen rantsuwar kowanen su ya rantse ba shida hannu, ko kuma idan akayi ta'addanci...

Labarai
An tunɓuke shugaban Majalisar Malamai na Jihar Kano

An tunɓuke shugaban Majalisar Malamai na Jihar Kano

Wasu gungun Malamai a Kano sun ba da sanarwar sauke shugaban majalisar Malamai ta...

Siyasa
Atiku Da Saraki Na Adawa Da David Mark Ya Zama Shugaban Jam'iyyar PDP Na Ƙasa

Atiku Da Saraki Na Adawa Da David Mark Ya Zama Shugaban...

An samu bayanin a Abuja, a ranar Lahadi, cewa duk da yawancin masu ruwa da tsaki...

Fitattun Mata
Gwanar Mata Da Kananan  Yara--- Dakta Larai Aliyu Tambuwal

Gwanar Mata Da Kananan Yara--- Dakta Larai Aliyu Tambuwal

“A matsayina na ‘yar jihar Sakkwato ina jin takaicin  zaman banza da lalaci da maula,...

Rahoto
Akwai Bukatar Al'ummar Musulmi Su Tashi Tsaye Ga Yin Addu'o'in Samun Zaman Lafiya---Sarkin Musulmi

Akwai Bukatar Al'ummar Musulmi Su Tashi Tsaye Ga Yin Addu'o'in...

 Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar ya yi kalaman ne a lokacin da ya halarci  bukin yaye...

Rahoto
Tambuwal Ya Sauyawa Manya sakatarori 6 Wurin aiki 

Tambuwal Ya Sauyawa Manya sakatarori 6 Wurin aiki 

Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya sauyawa manyan sakatarori shida...

Labarai
'Yan Bindiga Sun Kashe Wasu 'Yan Kasuwa 19  A Sakkwato

'Yan Bindiga Sun Kashe Wasu 'Yan Kasuwa 19  A Sakkwato

Manema labarai ba su tabbatar ko wannan harin ramuwa ce kan abin da 'yan banga suka...

Rahoto
Na Warke Sarai Ba Tare Da Wata Matsala Ba----Bola Tinubu

Na Warke Sarai Ba Tare Da Wata Matsala Ba----Bola Tinubu

Jagora a  jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Asiwaju Bola Tinubu, ya koma ƙasar...

Manyan Labaru
Bello Yabo Ya Shawarci Tambuwal Kan Taimakon Addini  A Sauran Lokacin Da Ya Rage Masa

Bello Yabo Ya Shawarci Tambuwal Kan Taimakon Addini  A...

Malamin a wani faifan bidiyo da aka yaɗa a kafar sada zumunta, Managarciya ta jiyo...

Rahoto
Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Tsohon Sarkin Maru Ya Shigar Na Neman Diyar Naira Biliyan 5.6 Kan Cire Shi Ba Bisa Ƙa'ida Ba

Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Tsohon Sarkin Maru Ya Shigar...

Babbar Kotun Jihar Zamfara da ke Gusau ta yi watsi da karar da sarkin Maru da aka...

G-L7D4K6V16M