Ɗauke Layukan Sadarwa: Kalifan Tijjaniya Ya Yi Kira Ga Gwamna Masari
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Daga Hussaini Yero. Sakamakon mawuyacin hali da...
Hukumar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Gargaɗi Mutane Kar Su Bari A Haɗa Nambarsu Ta NIN Da Layin Wani
Daga: Abdul Ɗan Arewa. Hukumar Sadarwa ta Najeriya, NCC, ta gargadi masu amfani da wayoyin sadarwa da kar su yarda a sanya Lambar Shaidar su...
Red Cross Da Ma’aikatar Jinkai Ta Kasa Sun Raba Kayan Tallafi Ga Mutanen Da Amabaliyar Ruwa Ta Shafa a Sakkwato
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Kungiyar bayar da agajin gaggawa ta Red Cross da ma'aikatar jinkai ta kasa tare da...
‘Yan sanda A Kano Sun Cafke Masu Safarar Fetur Ga ‘Yan Bindigar Katsina
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Daga muhammad Ibrahim, Kano Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce ta cafke wasu mutane da...
El-Rufa’i Ya Bukaci Buhari Ya Ayyana ‘Ƴan Ta’adda A Matsayin ‘Yan Ta’adda
El-Rufa'i Ya Bukaci Buhari Ya Ayyana 'Ƴan Ta'adda A Matsayin 'Yan Ta'adda Daga: Abdul Ɗan Arewa Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya roki Gwamnatin Tarayya...
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 50 a Kaduna
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayar da sanarwar kashe 'yan bindiga 50 a Saulawa Farin Ruwa kan hanyar fita karamar hukumar Birnin Gwari a...
Bagudu Ya Yabawa Sojoji Saboda Jajircewa Su Wajen Yaƙi Da Matsalar Tsaro Da Ya Addabi Nijeriya
Daga: Abdul Ɗan Arewa. Gwamnan jihar Kebbi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya yabawa rundunar sojin Najeriya bisa namijin kokarin da take yi na tabbatar da...
Jikanyar Sardauna, Hajiya Hadiza Shehu Kangiwa Ta Rasu
Allah Ya yi wa Hajiya Hadiza Shehu Kangiwa, babbar jikar jikar Sardauna, Ahmadu Bello rasuwa. Aminiyar marigayiyar, Hajiya Binta Tafawa Balewa ta shaida wa Manhaja...
Na Biya Naira Biliyan 30 Na Bashin Da Gwamnatin Baya Ta Ciyo—–Gwamnan Bauchi
Daga: Abdul Ɗan Arewa Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ce gwamnatin jihar ta biya Naira biliyan 30 daga cikin basussukan da gwamnatocin baya suka...
Yawaita shara a jihar Sakkwato al’umma sun nemi gwamnati ta taimaka musu
Jama’ar jihar Sakkwato musamman wadanda ke kan Titin Maituta cikin birnin jiha sun nuna matukar damuwarsu yanda shara ke yawaita a ba tare da...











