Shugaba Buhari zai tafi ƙasar Habasha a ranar Litinin
Shugaba Buhari zai tafi ƙasar Habasha a ranar Lahadi Daga : Janaidu Amadu Doro. Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Habasha waton Ethopia domin halartar taron...
Nan Ba da jimawa Ba Za a Magance Matsalar Tsaron Da Ke Addabar Nijeriya—–Sanata Wamakko
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Shugaban kwamitin tsaro na Majalisar Dattawa...
Mata suna Yin Lalle Ba Don Kwalliya Kadai ba
“Idan kana da kyau ka kara da wanka” (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Kwalliyar Lalle musamman ga ’yan mata jigo ne...
Funkaso abinci mai ban al’ajabi
FUNKASO Aisha Basheer Tambuwal aishabasheer2017@gmail.com Barka da wannan lokacin uwar gida da amarya harma da ‘yan mata masu bibiyar wannan shafi na GIRKE GIRKE, har wa yau...
Akwai Yiyuwar PDP Za Ta Kashe Karba-Karba A Wurin Zaben Shugaban Kasa
Jam'iyar PDP mai adawa a Nijeriya da alamu ba za ta yi karba-karba a wurin fitar da dan takarar shugaban kasa ba duk da...
Bukin ‘Yancin Kai: Hadin Kai Ne Zai Kawo Mana Cigaba—– Ahmad Lawan
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya bukaci yan Najeriya su zama tsintsiya madaurin ki daya da cigaba da imani da dunkulewar kasar nan domin...
Nijeriya@61: Son Zuciya Da Rashin Iya Mulki Yasa A Kullun Kasar Ke Baya- Nasko
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Shekaru 61 Da Samun Yancin Kai; Wahalhalun Shekaru Biyu Da Al'umma Suka Fuskanta Yasa Sun...
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Kasafin Kudin Matsakaicin Zango Na 2022-2024
Daga Babangida Bisallah, Minna. Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kasafin kudin matsakaicin zango na 2022-2024 (Medium Term Expenditure Framework - MTEF), kamar yadda shugaban...
Rashin kula da kananan hukumomi rashin sanin tsarin Dimukuradiyya ne—Sanusi ga Gwamnoni
Tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi, a ranar Juma’a ya zargi gwamnoni da rashin sanin tsarin dimokradiyya, yana mai cewa suna kula da kananan hukumomi...
2023:Wike ya gargaɗi Jonathan kan komawa APC
Daga: Abdul Ɗan Arewa Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bukaci tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar Peoples...











