Shugaban PDP Ya Yi Magana Kan Zargin Karbar Rashawar Biliyan Daya Da Wike Yake Masa
Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dr Iyorchia Ayu, ya tabbatar da cewa ya karba N100 miliyan daga wani Gwamna. Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas...
Kotu ta yanke wa matashiya hukuncin wata 6 a gidan yari bisa laifin sanya kayan ‘Yan Sanda
Kotun Majistre 54 da ke unguwar Noman's Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin watanni shida a gidan...
Gwamnan Zamfara Ya Sanya Dokar Hana Fita A Ƙananan Hukumomi 3 Na Jihar
Gwamnatin Jihar Zamfara ta sanya dokar hana fita a kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi sakamakon dawowar hare-haren ’yan bindiga. A safiyar Juma’a gwamnatin jihar...
ASUU ta janye yajin aiki bayan wata Takwas
Kungiyar Malaman Jami’o'i ta Ƙasa, ASUU ta janye yajin aikin da ta shafe watanni takwas ta na yi. Kungiyar ta yanke shawarar janye yajin aikin...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mata Biyar Bayan Sun Dawo Gona a Sakkwato
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); 'Yan bindiga da ake zargin yaran sanannen dan bindigar nan ne Bello Turji sun kashe...
Don Samar Da Maslaha Da Zaman Lafiya A Sakkwato Nake Takarar Gwamna—lbrahim Liman Sifawa
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Dan takarar gwamnan Sakkwato a jam'iyar ADP Dakta Ibrahim Muhammad Liman Sifawa ya bayyana manufarsa...
‘Yan Sanda Sun Kama Matashi Ɗan Shekara 18 Kan Zargin Kashe Abokinsa a Kano
Rundunar 'Yan Sandan Najeriya Sun Cefke Wani Matashi Dan Shekara 18 Kan Zargin Kisan Abokinsa, Daga Abbakar Aleeyu Anache Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Kano ta...
Zan tabbatar da tsaro ya samu kafin na sauka — Buhari
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya sha alwashin kawo ƙarshen matsalolin tsaro da Najeriya ke fuskanta kafin cikar wa’adin mulkinsa. BBC ta ruwaito cewa shugaba Buhari,...
Road Accident Claims 3 Lives Along Babura-Sule Tankarkar Road In Jigawa
By A.R.A, Dutse. Three people lost their lives along Babura-Sule Tankarkar Road on Tuesday 11th day of October, 2022 night. The public relations officer of the...
Akwai bukatar Sakkwato ta aiwatar da dokar Lafiya ta 2014—Shugaban Gidauniyar Sake fasalin Lafiya Na Nijeriya
An sake nanata bukatar da ake da ita na yin cikakken amfani da dokar lafiya ta kasa ta shekaru ta 2014 a jihar Sakkwato. Shugaban...











