Yadda Sojojin Najeriya Suka Yi Galaba Akan Mayakan Boko Haram A Neja
Daga Abbakar Aleeyu Anache. Bayanai dai na kara fitowa game da mummunar arangamar da jami'an tsaron sojin Najeriya suka yi da mayakan kungiyar Boko Haram...
Niger Governor Presents 2023 Budget Proposal Over 238b To The State Assembly
Governor Abubakar Sani Bello of Niger state has presented the 2023 budget proposal of over 238 billion naira to the State House of Assembly...
Ana Tunkarar 2023, Masu Ruwa da Tsakin PDP a Sokoto Sun Koma APC
Wasu jiga-jigai kuma masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP sun bayyana sauya sheka a jihar Sokoto zuwa jam'iyya mai ci ta APC, Managarciya ...
Tsohon Shugaban Karammar Hukuma Ya Rasa Iyalinsa 6 Cikin Hatsarin Mota A Sakkkwato
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Tsohon shugaban karamar hukumar Tureta a jihar Sakkwato Alhaji Munde Loha ya rasa iyalansa shidda...
Miji Ya Fadi Yadda Ya Kama Matarsa Dumu-Dumu Tana Saduwa da Dan Uwansa, Yana Son Alkali Ya Raba Su
Wani Magidanci ɗan kasuwa, Justine Onu, ranar Litinin ya roki Kotun Kostumare dake zama a Jikwoyi, babban birnin tarayya Abuja, ta raba aurensa da...
Kasa da Awa 24 da Daura Aurensa, Ango Yabar Duniya A Sakkwato
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Wani matashi mai suna Shehu Lili dake unguwar Kofar Atiku ya rasa ransa kasa da...
Naira Ta Yi Faɗuwa Mafi Muni Bayan Sanar Da Shirin Sauya Fasalin Kuɗin Najeriya
Daga Abbakar Aleeyu Anache. Farashin takardar kudi ta dalar Amurka a Najeriya ya kai kololuwa a kasuwannin musayar kudaden ketare a Najeriya inda a safiyar...
Ɗaruruwan Matasa Sun Sauya Sheka Daga APC Zuwa NNPP
A ranar Lahadin da ta gaba ne dai dandazo matasa a unguwar Fagge D2 da ke karamar hukumar Fagge ta jihar Kano, suka sauya...
KEBBI PDP INAUGURATES GUBERNATORIAL CAMPAIGN COUNCIL
Peoples Democratic Party Gubernatorial Candidate Major Gen Aminu Bande mni rtd today inaugurated his 2023 Campaign Council in the State Capital. The Council comprises prominent...
Wahala A Gaba: Bankin Duniya Ya yi Hasashe Mai Ban Tsoro Game da Halin da Najeriya Za ta Shiga
Bankin Duniya ya yi hasashen cewa faduwar darajar kudin Najeriya da sauran kasashe yana da mummunan tasiri ga tattalin arzikinsu. Punch ta kawo rahoto...












