Dalibai 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Ýan Bindiga Da Suka Sace Su A Jihar Neja
Daga Muhammad Kwairi Waziri Dalibai 50 daga makarantar firamare da sakandare ta St. Mary’s da ke Papiri, Karamar Hukumar Agwara a Jihar Neja, da aka...
Atiku ya aiyana ranar da zai shiga ADC
Tsohon mataimakin shugan kasa Alhaji Atiku Abubakar ya sanar da mutanen jihar Adamawa da Nijeriya baki daya zai shiga jam'iyar ADC a ranar Litinin. Atiku...
Gwamnan Kebbi Ya Nemi Bahasi Kan Janyewar Sojoji Kafin Sace ’Yan Matan Makaranta a Maga
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci rundunar sojin Najeriya ta bayyana dalilin da ya sa dakarunta suka janye daga Makarantar Sakandaren ’Yan Mata...
Gwamnatin Neja ta dora alhakin sace ɗalibai kan sakacin makarantar B St. Mary
Gwamnatin Jihar Neja ta dora alhakin sace ɗalibai da malamai daga Makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri, ƙaramar hukumar Agwara, kan kin...
Ana Jimamin Sace Dalibai a Kebbi, ‘Yan Bindiga Sun Yi Ta’asa a Sokoto
’Yan bindiga dauke da makamai sun farmaki kauyen Tarah da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto. 'Yan bindigan wadanda suka kai harin...
Police Barricade PDP Headquarters In Abuja
Headquarters of the Peoples Democratic Party (PDP) in Abuja is currently under lock. The development comes 24 hours after both factions of the party struggled...
Governor Yusuf Presents N1.368 Trillion 2026 Budget
… Prioritizes Education, Health & Infrastructure in Historic Capital Allocation... Kano State Governor, Alhaji Abba K Yusuf, has presented the 2026 Appropriation Bill totalling N1,368,127,929,271...
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibbai mata 25 a Kebbi
'Yan sanda sun tabbatar da dalibai mata 25 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a dakin kwanansu dake Sikandaren gwamnati ta Maga a...
Sokoto Holds Public Hearing for 2026 Budget, Announces Plan for Water Infrastructure Upgrade, World-Class Stadiu
By MG Gazali. The Sokoto State Government has announced plans to upgrade its water infrastructure by replacing old machines at the state water board with...
Gwamnan Taraba ya sanar da ranar da zai koma APC
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga jam’iyyar APC a ranar 19 ga Nuwamba. A wata tattaunawa da ‘yan jarida a ranar Asabar,...












