Kotun Koli Ta Zayyano Hujjojin Da Ahmad Lawan Ne Dan Takarar APC Ba Machina Ba
Kotun koli ta tabbatar da Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawan Najeriya matsayin 'dan takarar sanata na yankin Yobe ta arewa a karkashin jam'iyyar APc...
An Binne Gawarwakin Mutum 71 Da ’Yan Bindiga Suka Kashe A Katsina
An binne gawarwakin mutum 71 da ’yan bindiga suka kashe a wasu kauyuka bakwai na Karamar Hukumar Bakori da ke Jihar Katsina. Aminiya ta ruwaito yadda...
Ayyukan Raya Mazabu: Hon. Lawan Shettima ya yiwa al’umma mazaɓarsa goma ta arziki a jihar Yobe
Daga Muhammad Maitela, Damaturu. A qoqarinsa na kyautatawa al'ummar mazavarsa, domin inganta rayuwa da bunqasa tattalin arzikin yankin, xan Majalisa mai makiltar qananan hukumomin Geidam,...
Zaben 2023: Rundunar NSCDC da ‘Yan Jarida sunyi taron hadin gyuwa a Zamfara
Hussaini IbrahimGusau. A ci gaba da shirye-shiryen da hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta gudanar a jihar Zamfara, Kwamandan jihar, karkashin jagorancin Kwamanda...
2023 Elections: Religious Clerics Tasks Nigerians for Peaceful Polls
By Abdullahi Alhassan, Kaduna. Barely less than three weeks to 2023 general elections, Clerics from Islamic and Christian faith, have called on Nigerians to shun...
POS Banking Agents appreciates CBN on Naira cash out in Jigawa
From Ali Rabiu Ali, Dutse. Some POS Banking Agents made an exciting day as the Central Bank of Nigeria facilitate their transaction business with commercial...
Tafiyar Mu Ta Girmama Mutanen Sakkwato Da Samar Musu Cigaba Ce—Sanata Wamakko
Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana yadda tsarin tafiyarsu ta siyasa yake ga mutane wanda ba'a samu a sauran jam'iyyu ba musamman a PDP...
Karancin Naira: Matasa Masu Zanga-Zanga Sun Kai Hari Ofishin Gwamna
Mumunar zanga-zanga ta barke a Ibadan, babbar birnin jihar Oyo sakamakon halin kunci, tsadar kaya, da kuma rashin takardun Nairan siya ko abinci a...
Za’a Shawo Kan Matsalar Sabbin Kudi Nan Da Kwana 7—-Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci 'yan Najeriya da su bashi kwanaki bakwai kacal domin ya shawo kan matsalolin da suka kawo karancin sabbin takardun...
2023: Gidauniyar Sa’ar Mata Ta Kaddamar Da Kayan Kamfe Ga Jam’iyar APC A Sakkwato
Gidauniyar Sa'ar Mata ta kaddamar da kayan kamfe da suka kunshi Turame na alfarma dake dauke da hutanan dan takarar shugaban kasa Bola Ahmad...











