BUKIN SALLAH: A SOKOTO WANI ATTAJIRI YA BAIWA HUKUMAR ZAKKA DA WAKAFI RAGUNA 20, DAN RABAWA MABUƘATA
Daga Mukhtar A Haliru Alhaji Murtala Abdulkadir Dan'iya Jarmaya baiwa hukumar zakka da wakafi ta jihar Sakkwato raguna 20 don baiwa mabuƙata abin layyar wannan...
Kotu ta ci tarar gwamnatin Kano N10m bisa barazanar kama Sarki Aminu Bayero
Kotun tarayya a jihar Kano ta umarci gwamnatin jihar da ta biya tuɓaɓɓen Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero bisa tauye ƴancin sa na ɗan...
Ana Cikin Tsadar Rayuwa a Nijeriya: Majalisar wakilai ta buƙaci a siya wa Tinubu da Shettima sabbin jirage
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin tsaro da tattara bayanan siri ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta saya wa shugaban ƙasa Bola Tinubu da mataimakinsa,...
An Bankaɗo Batun Kuɗaɗen Shiga a Jihar Sakkwato: Haƙiƙanin Yadda Alƙalumman Suke
Marubuci Dr. Basit Yusuf Alkali (Masani kuma dan kishin ƙasa) Kamar dai yadda mai magana da yawun Gwamnan Jihar Sakkwato Abubakar Bawa, ya fitar da...
Rashin Girmama Shugabanci: Wata Jihar Arewa, Gwamna da Mataimaki Sun Tafi Hajji
Gwamna Mohammed Umaru Bago na jihar Neja; mataimakinsa, Yakubu Garba; da kuma kakakin majalisar jihar, Barista Abdulmalik Sarkin-Daji duk sun tafi aikin Hajji. Haka kuma,...
Ana Tsaka Da Shari’a Ɗan Sanda Ya Harbe Alƙali a Kotu
Wani babban jami'in 'yan sandan Kenya ya harbi mai jagorantar shari'a a wata kotun majistare da ke Nairobi, babban birnin ƙasar Kenya. Dan sandan mai...
Hukumar zaɓe ta sanya ranar gudanar zaɓen kananan hukumomi a Sakkwato
Hukumar Zabe mallakar jihar Sakkwato waton SOSIEC ta sanya Assabar 21 ga watan Satumba na 2024 ta zama ranar gudanar da zaben shugabannin ƙananan...
Akpabio ya gano kura-kurai a sabon taken Nijeriya
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gano kurakurai a cikin layi na uku da na biyar da na 18 a gyararren taken Nijeriya da...
Gwamnan Sokoto ya ba da goron sallah ga dukkan ma’aikatan jiha
Gwamnan jihar Sakkwato Dakta Ahmad Aliyu Sokoto ya aminta da fitar da kudi domin bayar da goron sallah ga dukkan ma'aikatan jiha da masu...
Sakkwato ta rasa wani babban mukami a gwamnatin Tarayya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ya ba da sanarwar nada sabon sakatare a hukumar tattara kudi asusun 'yan sanda mukamin ya soma nan take. Sabon...












