TSADAR RAYUWA: Kayan masarufi na cigaba da tashin Gwauron zabo a Najeriya
Hukumar kididdiga ta kasa NBS, ta ce farashin kayan masarufi a Najeriya sun yi tashin gwauron zabo idan aka kwatanta farashinsu da shekarar da...
‘Yan bindiga sun kashe mutane 50 a jihar Katsina
Aƙalla mutum 50 aka kashe sannan aka sace wasu da ba a san adadinsu ba sakamakon harin da 'yan bindiga suka kai a jihar...
Gwamnan Sakkwato ya kara wa’adi ga shugabannin ƙananan hukumomi sai dai
Gwamnan jihar Sakkwato Dakta Ahmad Aliyu ya ƙara wa'adin mulki ga shugabannin ƙananan hukumomin jahar su 23 kamar yadda dokar ƙananan hukumomi da aka...
NPJK Lauds JISRA for Pioneering Peace Journalism Workshop in Kaduna
By Abdullahi Alhassan, Kaduna Network of Peace Journalists Kaduna (NPJK) has commended the Joint Initiative for Strategic Religious Action (JISRA) for organizing a two-day media...
Bana ƙyashin baiwa ƙananan hukumomi cin gashin kan su — Buni
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ce shi matsayar sa ita ce cewa ba ya nuna adawa da baiwa ƙananan hukumomi cin gashin...
Yajin Aiki: Ƙungiyar Ƙwadago Za Ta Sanar Da Matsayarta Bayan Wa’adin Da Ta Baiwa Gwamnati Ya Cika
A yau ne za a kammala tattaunawa kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata da ake yi tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyar ƙwadago, yayin da shugabannin...
An shiga rana ta ƙarshe ta jigilar maniyyata zuwa Saudiyya
Ranar Litinin din nan ce ranar da hukumomin ƙasar Saudiyya suka tsayar mastayin ranar cikar waadin kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana daga kowace...
Ina ba ‘yan mata da ke sha’awar shiga harkar fim shawara da kada su shiga – Hadiza Gabon
Hadiza Gabon a cikin shirin da take gayyatar fitattu a bangarori daban-daban na Ganin Room Talk Show, ta ce idan mutum ya shiga fim,...
Hukumar NDLEA sun kama miyagun ƙwayoyi da aka shigar da su Nijeriya daga Indiya
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya, NDLEA ta ce jami'an ta sun kama kwalba 175,000 ta miyagun ƙwayoyi da maganin tari...
Gyaran Dokar Masarautu: An yi kira ga Gwamnatin Sokoto kar ta taɓa ikon Sarkin Musulmi
A satin da yagabata ne Gwamnatin jihar Sakkwato ta ba da bayanin za ta yi gyaran fuskan kan dokar masarautu in da ta cimma...












