Tsige Sarkin Musulmi: Mataimakin Shugaban Kasa Ya Gargadi Gwamnan Sakkwato

0

Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima, ya gargadi Gwamnan Jihar Sakkwato kan yunkurinsa na tsige Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar. Shettima ya bayyana cewa darajar...

 APC Na Gab Da Rasa Sanata da ‘yan majalisar tarayya biyu a Sakkwato

0

  Jam'iya mai mulki a jihar Sakkwato APC ta soma samun rashin jituwa tsakaninta da wasu mambobin ta in da ake zargin Sanata Ibrahim Lamido...

Gwamnatin Kano Za Ta Rushe Katangar Gidan Sarki Na Nasarawa

0

Gwamnatin jihar Kano a arewacin Najeriya ta ce za ta fara aikin rushe katangar gidan Sarki na Nasarawa da Sarkin Kano na 15 Aminu...

Kotu Ya Soke Dokar da Ta Rushe  Masarautu a Kano

0

Babbar Kotun Taraiya dake zaman ta a jihar Kano ta soke dokar da ta rushe masaurutun Kano wadda ta  dawo da Sarki Muhammadu Sanusi...

Na Ɓata Goma…..Fita ta Farko

0

*NA BATA GOMA....!* *5STARS EXPENSIVE COMPANY* *RUBUTAWA; MARYAM IBRAHIM (DOCTOR MARYAMAH)* *Bisimillahir Rahmanir Rahim* *Shafi na farko.* 'Matsanancin laushin dake ƙara ratsa dukkan sassan jikina shi ne ummul'aba'isan ƙara...

Zaɓen ƙananan hukumomi: Gwamnatin Kebbi ta gargaɗi PDP

0

  Gwamnatin jihar Kebbi ta yi kira ga jam'iyar adawa a jihar PDP ta daina fadin abin da mataimakin Gwamnan jihar Sanata Umar Abubakar Tafida...

Tinubu Na Shirin Sanya Dokar Ta Baci a Kano Domin Kwace Mulki?

0

  Gwamnatin Tarayya ta yi martani kan zargin Sanata Rabiu Kwankwaso game da rigimar sarautar jihar Kano.  Gwamnatin ta karyata zargin Kwankwaso kan cewa tana kokarin...

Wamakko ya fadi dalilinsa kan kin sukar Tambuwal

0

  Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya fadi dalilinsa kan kin sukar tsohon gwamnan Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal a gidajen reidiyo.   Sanata Wamakko ya ce baya zagin...

Jirgin Soja ya kashe ‘yan bindiga sama da 80 a Katsina

0

Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa ta kashe sama da ƴan bindiga 80 tare da ƙona babura 45 waɗanda ƴan fashin ke amfani...

Bukin Sallah: Mahara Sun kashe mutane 6 sun tafi da wasu a Sakkwato

0

  'Yan bindiga dauke da makamai sun shiga kauyen Tudun doki dake cikin karamar hukumar Gwadabawa a jihar Sakkwato sun kashe mutane 6 sun yi...