Home Labarai ‘Yan bindiga sun kutsa masallaci sun kashe mutane a Sokoto

‘Yan bindiga sun kutsa masallaci sun kashe mutane a Sokoto

26
0

Akalla mutum bakwai ne suka rasa rayukansu yayin da ’yan bindiga suka kai hari kauyen Tsamaye da ke Karamar Hukumar Sabon Birni, inda suka kashe wasu a cikin masallaci tare da yin garkuwa da mazauna yankin.

karin bayani…..

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here