Zamu baiwa Jonathan damar yin takara idan yana so - APC
Uwar Jam'iyyar APC ta kasa ta bayyana cewar idan har tsohon shugaban kasa Dr. Goodluck Jonathan ya tsallako cikin Jam'iyyar to zasu sahale masa tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 idan yana da bukatar hakan.
managarciya