Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga 50 a Kaduna
Kwamishina tsaro Samuel Aruwan ya fadi hakan a jiya ya ce sojoji a jirgi mai saukar Ungulu ya tantance maharan saman babura nan ne ya yi masu kwantan bauna in da aka samu nasarar jikkata sama da maharan su 50.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayar da sanarwar kashe 'yan bindiga 50 a Saulawa Farin Ruwa kan hanyar fita karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna.
managarciya