Home Uncategorized Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 50 a Kaduna

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 50 a Kaduna

8
0

  Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayar da sanarwar kashe ‘yan bindiga 50 a Saulawa Farin Ruwa kan hanyar fita karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna.

Kwamishina tsaro Samuel Aruwan ya fadi hakan a jiya ya ce sojoji a jirgi mai saukar Ungulu ya tantance maharan saman babura nan ne ya yi  masu kwantan bauna in da aka samu nasarar jikkata sama da maharan su 50.
  

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here