Jirgin Ruwa Ya Nutse da Mutum 20 a Sakkwato

Jirgin Ruwa Ya Nutse da Mutum 20 a Sakkwato

 

 

Jirgin ruwa ya nutse da mutum 20 da suka tashi daga kauyen Dundeji zuwa Kambama a karama.r huƙkumar Shagari ta jihar Sakkwato.

Mutanen sun bar gidajen  a ranar  Talata da misalin 12 na rana domin tafiya samo itacen dafuwa sai jirgin ya nutse da su gaba daya.
Masu aikin ceto sun tsamo mutum 15 a mace ana neman biyar a yanzu haka ba a gansu ba.
Gulbin kusan duk shekara sai mutane sun nutse a cikinsa  tare da samun salwantar rayuwa.
Sauran bayani na tafe..