Wamakko Ya Ziyarci Katsina Da Kano Domin Gabatar Da Ta’aziya

0

   Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko Sarkin Yamman Sokoto tare da tawagarsa daga Jihar katsina bayan gabatarda gaisuwar rasuwar mahaifiyar sanannen dan kasuwar nan a Katsina...

INSECURITY IN NIGER STATE:APC NATIONAL LEADER VISITS GOVERNOR ABUBAKAR SANI BELLO 

0

  By Babangida Bisallah, Minna     National Leader of the All Progressives Congress (APC) and former Governor of Lagos state, Senator Bola Ahmed Tinubu has assured that,...

INEC Describes Trending PVC Re-validation Narrative as False, Misleading

0

        By Babangida Bisallah, Abuja.   The IndependentNational Electoral Commission (INEC) has described as misleading and false the trending narrative that Permanent Voters’ Cards (PVCs) issued by...

Wamakko Ya Yi Kira Ga Magoya Bayan APC Su Fito Don Tarbar Shugaba Buhari

0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya kawo ziyarar kwana daya a Jihar sakkwato, kan haka jagoran Jam'iyyar APC a Jihar Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko...

Majalisar Dattawa Ta Sake Yin Gyara A Kundin Dokar Zabe, Ta Fayyce Hanyoyin Zaben Fidda Gwani Na Jam’iyu 

0

Daga Babangida Bisallah, Abuja. Majalisar dattawa ta sake yin gyara ga kudurin dokar zabe ta 2022 a inda ta fayyace hanyoyin da jam'iyu zasu bi...

Tallafin Man Fetur: Lawan Ya Buƙaci Kungiyoyin Ƙwadago Su yi Watsi Da Zanga Zangar Da Suka Shirya Gudanarwa

0

Daga Babangida Bisallah, Abuja. Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bukaci kungiyoyin kwadago da su yi watsi da shirinsu na yin zangar zangar kin amincewa...

An Tsinci Gawar Jaririya Sabuwar Haihuwa A Sakkwato

0

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});   Wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun jefar da jaririya sabuwar...

Majalisar kula da harhaɗa Magunguna ta Nigeriya ta yi wa ‘yan magani bita a Kano

0

Daga Ibrahim Hamisu, Kano. Majalisar masu kula da harkokin harhada magunguna ta Nigeriya wato Pharmacists Council of Nigeriya da Ma'aikatar lafiya ta jihar Kano da...

Aisha Buhari Appoints Kashim Shettima As Board Chairman

0

Wife of the President, Aisha Muhammadu Buhari, has appointed Kashim Shettima, former Governor of Borno, as Chairman of the Board of Trustees of the...

Matashi Ya  Kashe Kansa A Jigawa

0

Rundunar 'yan sandan Jihar Jigawa ta ce wani matashi ɗan shekara 25 ya kashe kansa a ƙaramar hukumar Taura dake jihar. Kakakin Rundunar Ƴan sandan...