Bafarawa Da Lamiɗo Da Gusau Tare Da Wasu Mutum 34 Ne Za Su Yanke Hukunci Kan Shugaban Ƙasa A PDP
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Shugabanin PDP sun zaɓi gwamnoni uku Samuel Ortom (Benue), Darius Ishaku (Taraba) da Ifeanyi Ugwuanyi...
Lauya Ya Yi Ƙarar Wanda Yake Karewa A Kotun Musulunci Saboda Rashin Gaskiya
Wani kamfanin lauyoyi a Jihar Kaduna mai suna Moonlight Attorneys ya kai ƙarar wani Yusha'a Abdullahi zuwa kotun Shari'ar Muslunci a bisa ƙin biyan...
Ramadan: Ɗalibai A Kano Za Su Yi Azumi A Gida
Gwamnatin Jihar Kano ta baiwa makarantun gwamnati da ma masu zaman kansu Umarnin rufe makarantu saboda gabatowar Azumin watan Ramadan. Gwamnatin Kano ta yarda da...
Ko maniyyaci bai yi allurar korona ba zai yi Hajji da Ummara – Saudiya
A jiya Litinin ne Kasar Saudi Arebiya ta dakatar da duk wasu matakan kariya da ga kamuwa da cutar corona, inda ta ce duk...
Shinkafi ya janye takararsa ta neman shugabancin Jamiyyar APC na kasa
Daga Hussaini Ibrahim. Dantakara Shugabancin Jamiyyar APC na kasa ,Alhaji Sani Abdullahi Wanban Shinkafi ya bayyana janyewar daga takarar shugabancin Jamiyyar sabo da biyayya ga...
2023: Pick Me, Get Power, Before Sharing It Tambuwal Admonishes PDP
The People’s Democratic Party (PDP) has been advised to gun for and clinch the position of President of the country in the forthcoming election...
2023: NIGER GOV. ASK POLITICAL OFFICES TO RESIGN IN ADHERENCE TO ELECTORAL ACT
The Niger State Governor, Alhaji Abubakar Sani Bello has directed Political Appointees and other Public Servants in both State and Local Governments of the...
Kotu ta tsige ‘yan majalisa 20 a Cross River sabo da sun sauya sheƙa zuwa APC
A yau Litinin ne wata Babar Kotun Taraiya a Abuja ta kori ƴan majalisa 20 a Jihar Cross River sakamakon sanin sauya sheƙa da...
Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar-ta-ɓaci a ƙananan hukumomi 2
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanya dokar-ta-ɓaci ta tsawon sa’o’i 24 a Ƙananan Hukumomin Jema’a da Kaura, inda ta ce tuni dokar ta fara aiki. Sanarwar...










