An yanke wa masu neman-maza hukuncin kisa a Bauchi

0

Wata babbar kotun shari’ar Musulunci a Bauchi da ke arewacin Najeriya ta yanke wa mutum uku hukuncin kisa ta hanyar jefewa, bayan ta same...

Jamoh Social media Team lament unfair treatment from DG Compaigh

0

Jamoh Social media Team lament unfair treatment from DG Compaigh By Abdullahi Alhassan, Kaduna.  Some  Team member of defunct Dr Bashir Jamoh Campaign organization,for the aspiration...

Matasa Sun Yi Yunƙurin Hana Ɗan Majalisa  Shiga Jakusko A Yobe

0

Daga Muhammad Maitela, Yobe. Xan majalisa mai wakiltar qananan hukumomin Bade da Jakusko a jihar Yobe, Hon. Zakari Ya'u Galadima ya gamu da fushin fusatattun...

Kara Lokacin Rijistar Katin Zabe Dama Ce Ga Al’ummar Yobe—-Hon. Shariff Abdullahi

0

  Daga Muhammad Shamsudeen, Yobe.   Dan takarar kujerar Gwamnan jihar Yobe a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Hon. Shariff Abdullahi ya yaba da matakin da hukumar zabe...

HOW TO MAKE FRUIT CAKE

0

BASAKKWACE'Z  KITCHEN   FRUIT CAKE INGREDIENTS FLOUR-450gCOCO POWDER-50gBROWN SUGAR-400gBUTTER-500gEGGS-12PcsBRANDY-4TbspRUM-4TbspMIXED FRUITS-300g(pre-soaked in brandy)CINNAMON-1TspMIXED SPICE-1TspNUT MEG-1TspBROWNING-2TbspVANILLA FLAVOUR-2TbspBAKING POWDER-1TbspLEMON RIND-1TbspCHERRIES-50g PROCEDURE·       Beat butter and sugar in a mixer till...

Dubun Wani Matashi Da Ya Kware Rufin Masallaci Ta Cika A  Jigawa

0

  Daga Jabir Ridwan    Wani matashi ya fada komar Jami'an tsaro bayan shiga karkara yana rushe masallatai da niyyar sabunta su.   Matashin ya fada hannun  jami'an tsaron...

Sarkin Musulmi Ya Aiyana  Alhamis ta zama 1 ga watan Zulhijja

0

Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar ya aiyana Alhamis 30 ga watan Yuli ce 1 gawata Zulhijja, hakan ke nuna ranar Assabar mai zuwa 9...

Kaduna -Abuja Train Attacked:Female Victims Lead Protest ,Insist On The Released 50 In Captivity

0

    By Abdullahi Alhassan, Kaduna.         A married woman who is among the recently released victims of the kaduna Abuja train that spend over 70 days in...

Gwamnan Matawalle ya tabbatar da dokar kisa ga masu ba da rahotan siri ga ‘Yan Bindiga 

0

Daga Hussaini Ibrahim    Gwamnan jihar Zamfara Hon Bello Matawallen Maradun ya sanya hannu da tabbatar da  dokar da 'Yan majalisar Dokokin jihar tayi na Kisa...

Abin Da Za’a Yi Jami’an ‘Yan Sanda Su Daina wuce Gona Da Iri Yayin Aikinsu—–Hukumar Kare Hakkin Bil’adama

0

  Daga Jabir Ridwan   A kokarin ta na magance matsalar muzgunawa da keta hakken bil'adama da jami'an 'Yan sanda ke yi, hukumar kare hakken bil'adama ta...