Kungiyar Ƙwadago Ta Ƙasa Ta Buƙaci Shugaba Buhari Da Yaƙara Albashin Ma’aikata Da Kashi 50
Daga Jabir Ridwan. Kungiyar kwadago ta Kasa NLC ta bukaci shugaban kasa Muhammadu buhari da yakara Albashin Ma'aikata da Kashi 50. Wannan dai na kushe ne...
NNPC Ta Ƙaddamar Da Manhajar Da Za Ta Riƙa Sa Ido A Kan Ɓarayin Ɗanyen Mai
Kamfanin mai na kasa NNPC ya kaddamar da manhajar da zata dinga sa ido kan masu satar danyan mai a ranar juma’a. Jaridar Solacebase ta...
Ranar Matasa Ta Duniya: Za Mu Yi Amfani Da Matasa Wajen Gina Yobe Sabuwa—-Dan Takarar Gwamna A PDP
Daga Muhammad Shamsudeen, Yobe. Dan takarar Gwamnan jihar Yobe a karkashin jam'iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa, Hon. Shariff Abdullahi ya bayyana cewa ya...
Lionel Messi Ya Gaza Shiga Cikin Jerin Masu Takarar Ballon D’or Na Bana
Daga Abbakar Aleeyu Anache. Messi da ya lashe kyautar Ballon d'Or sau bakwai ya gamu da koma baya sakamakon rashin sanya sunansa a cikin jerin...
Northern Governors’ Wives committed to eradicating drug abuse, stemming social vices —Dr Bagudu
The Wives of the Northern Governors have reiterated their resolve to curbing drug abuse and other social vices bedevilling the society, according to Dr.Zainab...
Zamfara Government Commences Reconstruction Of 5 Cut Off Bridges In Some Local Government Areas
By Aminu Abdullahi Gusau. The Zamfara state government has today commenced the reconstruction of some Bridges that were cut off in some of its local...
Harin jirgin ƙasa: Boko Haram sun karya alƙawari duk da mun biya musu bukatunsu — Gwamnati
Fadar shugaban kasa ta ce wadanda suka sace fasinjojin jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna sun kasa sako mutanen da sukai garkuwa da su,...
Matsalar Tsaro: Kungiyar Musulunci Ta Shirya Addu’ar Samun Zaman Lafiya A Sakkwato
Daga Mukhtar Haliru Tambuwal Sokoto . Sarkin Musulmi kana Shugaban Majalisar Koli ta Addinin Musulunchi A Nigeria, Alhaji .Muhammad Sa'ad Abubakar ya Jagorancin Addu'oin Neman...
Za’a Kara Kashi 5 Cikin 100 Na Kiran Waya Duk Da Pantami Ya Kulabalanci Lamarin—-Ministar Kudi
Daga Abubakar A Adam Babankyauta Ministan kudin Nijeriya Zainab Ahmad Shamsuna ta ce za su kara harajin kashi 5 cikin 100 na kiran waya a...
Zaben Fitar da Gwani: Wike Ya Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu
Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya maka dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Tambuwal da kuma ita...












