Jami’an tsaron Farin kaya DSS sun mamaye fadar Sarkin Kano a daidai lokacin da ake Ya’da Jita jitar tsige Sarkin

0

A yau ranar Alhamis wasu jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) suka mamaye fadar Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, a daidai lokacin...

Bayan bude boda: Muna son gwamnati ta duba halin tsaro da karyewar naira

0

Farinciki ya mamaye mutanen da ke kan iyakokin kasar Nijar da Nijeriya bayan da gwamnatin Nijar ta bude bodar ta da Nijeriya sati daya...

An tabbatar da rasuwar shugaban ƙasar Iran, Raisi a haɗarin jirgin sama 

0

Shugaban ƙasar Iran,Ebrahim Raisi ya rasu bayan da wani jirgi mai dauke ungulu ya faɗi da shi da sauran jami'an gwamnati a wani jeji...

MAMAYA: Labarin Soyayyar Mutum Da Aljan, Fita Ta 18

0

Page 18   Gaba ɗaya islamiyyar ta hargitse yanda malam Aminu ke ta jibgar Bilkisu tamkar ya samu wani ƙato a filin dambe suna dambacewa. Ita...

Aurar Da Marayu: Shaikh Rijiyar Lemu Ya Gargadi Ministar Tinubu

0

  Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya yi martani kan cece-kucen da ake yi game aurar da marayu mata a Niger.  Shehin malamin ya caccaki Ministar...

Ganawar Tsoffin gwamnonin Zamfara huɗu kan matsalar tsaro ko siyasar jihar ce?

0

  Tsofaffin gwamnonin jihar Zamfara huɗu sun yi wata ganarwar sirri domin tattauna yadda za a magance matsalar tsaro da ke addabar jihar. Cikin wata sanarwa...

An yi nasarar daƙile ta’addanci a Katsina da kaso 70—-Gwamnan Katsina

0

Kawo yanzu Mun cimma Nasarar Kawo Karshen ta'addanci a jihar Katsina da kaso saba'in 70 ~Gwamna Radda Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya ce...

Kwamitin malaman musulunci a Najeriya ya goyi bayan auren marayu a Neja

0

Kwamitin malaman addinin musulunci na Najeriya ya goyi bayan auren marayu 100 da kakakin majalisar dokokin jihar Neja ya ƙuduri aniyar ɗaukar nauyi. Cikin wata...

2027: Magoya Bayan PDP Ne Za Su Yanke Shawarar Makomata—-Atiku

0

Tsohon mataimakin shugaban kasar Nijeriya Alhaji Atiku Abubakar ya ce magoya bayan jam'iyar PDP ne za su yanke shawarar makomarsu kan babban zaɓen 2027...

Gwamnonin Arewa-Maso-Yamma Sun Nemi Goyon Bayan Majalisar Dunkin Duniya 

0

  Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma na Nijeriya sun yi taro tare da tawagar Majalisar Xinkin Duniya, qarqashin jagorancin mai kula da harkokin jin qai,...