Sarkin Musulmi a Shirye Yake, Zai Karɓi Kowacce Dokar Gwamnatin Sokoto Kafa

0

  Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya bayyana shirinsa da burinsa na karɓar kowacce doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.  Jagoran Musulmin Najeriya,...

Tsohon mijin Diezani ya kai ta ƙara don haramta mata amfani da sunansa

0

Tsohon babban hafsan sojin ruwa a Najeriya, Rear Admiral Alison ya kai ƙara gaban kotu domin hana tsohuwar mai ɗakinsa Diezani Alison Madueke yin...

Gwamnatin Sokoto ta yi magana kan ɓullar cutar Kwalara a jihar

0

Ma'aikatar lafiya ta jihar Sakkwato ta ce ba wani rahoto da bayyana annobar cutar Kwalara ta ɓulla a jiha. Babban sakatare a ma'aikatar Alhaji Abubakar...

Siyasar Sakkwato ce ta mamaye batun tsige sarkin musulmi

0

Batun za a tsige Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar ya fara ne tun a siyasar 2019 a lokacin tsohon gwamna Aminu Waziri Tambuwal yake...

Miyati Allah Sun Ja Kunnen Gwamnatin Sokoto Kan Martabar Sarkin Musulmi

0

Ƙungiyar fulani ta Miyati Allah ta ƙasa sun nuna rashin amincewarsu kan zargin da ake yi cewa gwamnatin Sokoto na yunkurin cin zarafin Sarkin...

Turkiyya ta koro ‘yan Nijeriya 103 zuwa gida

0

Gwamnatin tarayya ta karbi ƴan Najeriya kimanin 103 da aka koro daga kasar Turkiyya bisa wasu dalilai da suka shafi bakin haure da suka...

Abin da ya sa gwamnati ke neman bahasi daga wurin sarkin Katsina

0

jihar bayan da gwaman jihar Abba Kabir ya sauke sarakunan jihar tare da naɗa Muhammadu Sanusi II a matsayin sabon sarkin Kanon, bayan gyaran...

Alamomi 7 da za ku gane ƙoda ta fara samun matsala

0

Masana harkar lafiya sun bayyana cewar koshin lafiyar koda na daga cikin sirrukan dadewa a duniya ba tare da gajiyawar jiki ba,  Masana harkar lafiya...

‘Yan Bindiga Sun sace mahaifiyar Mawaki Rarara

0

Wasu ƴan bindiga sun shiga garin Kahutu da ke ƙaramar hukumar Ɗanja a jihar Katsina, sun yi garkuwa da mahifiyar Dauda Kahutu Rarara.  Rahotannin da...

Rikicin Masarauatar Sarkin Musulmi: An Maka Gwamnatin Sokoto Kotu

0

Rikicin masarautar Sarkin musulmi tsoffin uwayen kasa sun maka gwamnatin Sakkkwato a kotu suna kalubalntar cire su da gwamnatin ta yi ba bisa ka’ida...