Atiku ya caccaki ‘yan majalisar wakilai kan kin amincewa da wa’adin shugaban kasa na shekaru shida

0

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, a ranar Alhamis, ya caccaki majalisar wakilai kan kin amincewa da kudirin...

Sojoji sun kori  ƴan ta’addan Lakurawa daga Nijeriya – Sanata Aliero

0

Sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Adamu Aliero, ya bayyana cewa rundunar sojin Najeriya ta kora wata kungiyar ‘yan ta’adda da ake kira Lakurawa...

Kotun tarayya bata da hurumin sauraron ƙarar da ta shafi zaɓen ƙananan hukumomi – Kotun ɗaukaka ƙara

0

Kotun daukaka kara a Abuja ta soke hukuncin kotun tarayya da ke Abuja, wanda ya hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC)...

FUGUS Disassociates Self From The Sacked Vice Chancellor Of Nnamdi Azikiwe University

0

By Aminu Abdullahi Gusau. The Federal University, Gusau in Zamfara State, has disassociated itself from claims by the sacked Vice Chancellor of Nnamdi Azikiwe University,...

Niger State partners with Nigeria Sugar Council to Revive Nigeria Sugar Industry

0

 In furtherance of initiatives that leverage the food security emergency declared by President Bola Ahmed's Tinubuadministration last year, Niger Foods in partnership with the...

Majalisar dokokin Najeriya  ta tanadi daurin rai da rai ga masu safarar miyagun ƙwayoyi

0

Majalisar dokokin Najeriya  ta tanadi daurin rai da rai ga masu safarar miyagun ƙwayoyi Wannan shawarar ta biyo bayan amincewa da rahoton da majalisar dattawa...

Gwamnan Bauchi Ya Gabatar Da Sama Da Naira Biliyan 465 Kasafin Kudin 2025

0

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad a ranar Alhamis ya gabatar da kasafin kuɗin 2025 da yawansa ya kai Naira Biliyan 465,805,248,317.12 ga majalisar dokokin...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin doka na wa’adin shekara shidda ga shugaban ƙasa

0

Majalisar wakilai ta yi watsi da kudurin dokar da ta nemi a gabatar da wa'adin mulki na shekara shida ga shugaban kasa da gwamnonin...

Dalibai da dama sun jikkata yayin wani rikici tsakanin Makarantun Sakandare guda 2

0

Dalibai da dama ne su ka  ji rauni bayan rikici ya barke tsakanin makarantun sakandare a Ilọrin, babban birnin Jihar Kwara. Channels TV ta rawaito...

Sanannen Dan Kasuwar Kebbi BLB ya rasu da shekara 54

0

    Sanannen dan Kasuwar nan dan jihar Kebbi Alhaji Balanbala Jega Dallatun Jega  wanda arewacin Nijeriya ta sani da BLB ya rasu a ranar Lahadin...