Hukumar kula da tashohin Watsa Labarai ta Kasa, NBC, ta kwace lasisin gidan rediyo da talabijin na AIT/Ray Power FM, da ke ƙarƙashin kamfanin...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara, a yau Juma’a ta tabbatar da kisan wani mamba a ƙungiyar lauyoyin Najeriya, NBA, Benedict Torngee Azza da...
By Aminu Abdullahi Gusau
In an effort to curtail the menace of insecurity in the state, the Zamfara state government has established an emergency call...
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce wasu ƴan gida bakwai ne suka mutu bayan sun ci dambu domin cin abincin dare.
Jami’in hulda da...
Shanyewar ƙafa matsala ce da ke faruwa sakamakon lahani ga jijiyar laka da ake kira da 'sciatic nerve' wace ke kai saƙonni zuwa wasu...
Ministan Ilimi a Najeriya, Adamu Adamu, a ranar Alhamis, ya ce alhakin kungiyar malaman jami’o’i ne ta biya daliban jami'a diyyar lokacin da suka...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});
Jam'iyar adawa ta YPP a jihar Sakkwato ta musanta maganar da ake yadawa a gari...
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya amince da mayar da ma’aikatan kananan hukumomi albashin kananan hukumomi zuwa kananan hukumominsu.
Kwamishinan kananan hukumomi da cigaban al’umma na...
Wata babbar kotu a jihar Adamawa da ke Najeriya, ta yanke wa wani dan damben gargajiya hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda ya kashe...
Kwamitin majalisar wakilai kan asusun jama'a yana binciken ma'aikatar noma kan bada kwangilar da aka ce ya kai kimanin Naira biliyan 18.9 ga kamfanoni...












