Wata Babban Kotun jihar Adamawa mai lamba 05 wanda ke zamanta a Yola babban birnin jihar ta dakatar da yunkurin da gwamnatin jihar ta...
Daga Jabir Ridwan.
Jam'iyar APC Mai Mulki a najeriya ta bayyana cewa shugaba Buhari ne yace a fitarda sunan mataimakinsa farfesa Yemi Osinbanjo da Kuma...
Kebbi State Governor, Senator Abubakar Atiku Bagudu says the State Government is making arrangements to return all Internally Displaced Persons, IDPs to their towns...
Har zuwa yanzu ba a ga sunan mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo da tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara a cikin jerin sunayen ‘yan...
A yayin da kake numfashi a sauƙaƙe kuma a ɓagas bisa horewar Ubangiji, wani yana can sai ya siya duk awa.
Numfashi musayar iska ne...
Mu'ujizar Al'ƙur'ani | Hanyar Kiyaye Gyambon Kwanciya A Alƙur'ani.
Gyambon kwanciya, wato "pressure sore" ko kuma "bed sore" a turance, lahani ne ga fata zuwa...
Daga Awwal Umar Kontagora.
A daidai lokacin da babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta garzaya kotu dan hana gudanar da zabukan Kananan hukumomi a farkon...
By Aminu Abdullahi Gusau.
Following the nullification of Zamfara state Peoples Democratic Party (PDP) primaries by a Federal High Court sitting in Gusau, fresh governorship...
A cikin daren jiya Talata ne dai hankali ya tashi a garin Hadejia inda ruwa yai barazanar yin ambaliya a garin.
Daily Nigerian Hausa ta...
Wata kwararriyar likitar kananan yara a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano da ke Kano, Dokta Hadiza Ashiru Usman, ta ce akalla likita daya ne...