Home Authors Posts by admin

admin

admin
5860 POSTS 0 COMMENTS

Kwamishinan Ruwa Ya Kalubalanci Naseer Bazzah Kan Matsalar Karancin Ruwa a...

0
  Kwamishinan Ruwa a jihar Sakkwato Dahiru Yusuf Yabo  ya kalubalanci mataimakin shugaban matasan jam'iyar APC Naseer Bazzah kan maganarsa ta matsalar karancin ruwa a...

NDLEA Ta Kama Hakimi a Sakkwato da Wasu Mutum 10 Bisa...

0
  Jami’an hukumar hana fatauci da shan miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta kama hakimin garin Gidan Abba da ke karamar hukumar Bodinga a jihar...

Abin da ya sa na daina rubuta fim ɗin Labarina –...

0
Shahararren marubucin fina-finan Kannywood Ibrahim Birniwa ya ce ya daina rubuta fitaccen fim ɗin Labarina mai dogon zango saboda rashin jituwa tsakaninsa da masu...

Gwamnatin Gombe ta ɗauki ma’aikatan lafiya 451 aiki

0
  Gwamnatin jihar Gombe ta ɗauki ma’aikatan lafiya 451 aiki domin bunƙasa harkar lafiya domin samun ingantaccen aiki. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa...

Maganar Janyewa: Za Mu Tuntubi Kwankwaso A Lokacin Da Ya Dace—-Shattima

0
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Kashim Shettima, ya magantu a kan yiwuwar hadakarsu da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...

Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa EFCC Ta Amince Da...

0
  Daga Abbakar Aleeyu Anache.   Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta ce tana tare kai da fata da babban Bankin Najeriya...

COURT INSISTS ON SUSPENSION OF NIGER STATE LOCAL GOVERNMENT ELECTIONS  PROCESS

0
  The Federal High Court Sitting in Minna has again asked the Attorney General of the State to advise  the State Independent Electoral Commission on...

Kungiyar ‘Yan Jaridu a Yobe Ta Raba Gari Da Gwamnatin Jihar

0
  Daga Muhammad Maitela, Damaturu   Kungiyar yan jarida manema labaru (Yobe Correspondents' Chapel) a jihar Yobe, ta bayyana daukar matakin raba gari da Gwamnatin jihar Yobe...

Buhari Ya Amince da Sauya Wasu Takardun Naira, CBN Tayi wa...

0
Babban bankin Najeriya, CBN ta bi dukkan matakan da suka dace wurin sabunta takardun naira uku da zai yi, Daily Trust ta rahoto. Mai...

Adawar Siyasa: Yaran ‘Yan Siyasa Sun Fara Kewayawa Junansu Al-Qur’ani A...

0
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});   Daga Muhammad Maitela, Damaturu   Masu iya magana sun ce: siyasa ba da gaba ba, wanda ana...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

EDITOR PICKS