Home Uncategorized Ambaliyar ruwa ta raba mutane 800 ga muhallansu a Sakkwato

Ambaliyar ruwa ta raba mutane 800 ga muhallansu a Sakkwato

10
0
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA jami’anta sun duba hasarar da ambaliyar ta jawo karamar hukumar Silame da Binji.
Jami’an hukumar sun duba yadda ambaliyar ta yi barna a ƙananan hukumomin guda biyu dake jihar Sakkwato.
Mamakon ruwan sama da aka yi kwana biyu a satin da ya gabata sun yi wa mutane 3,850 barna a ciki sun raba 800 da muhallansu.
Ambaliyar ta shafi gonakin kusan hekta  318 a wadannan ƙananan hukumomi biyu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here