Home Siyasa 2027: Da yardar Allah Abba zai faɗi zaɓen Gwamna a Kano—Kwankwaso

2027: Da yardar Allah Abba zai faɗi zaɓen Gwamna a Kano—Kwankwaso

23
0

2027: Kwankwaso Ya Ce Ya tabbatar Gwamna Abba Ba Zai Yi Nasara a Zaben Gwamnan Kano ba

Sen Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa zaben shekarar 2027 zai kasance mafi sauƙi a gare su, yana mai cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ba zai samu nasara ba.

Kwankwaso ya ce jam’iyyar tasu ba ta samu nasara ba a zaben 2019, sannan ta sake rashin nasara a 2023, amma a cewarsa, a 2027 lamarin zai sauya.

“Bamu samu nasara ba a 2019, kuma bamu samu nasara ba a 2023. Zaɓen shekarar 2027 shi ne mafi sauƙi a wurinmu. Mun tabbatar, cikin yardar Allah, Gwamna Abba ba zai samu nasara ba,” in ji Kwankwaso.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here