Home Siyasa ‘Yan bindiga sun sace shugaban APC a Kano Siyasa ‘Yan bindiga sun sace shugaban APC a Kano By managarciya - September 1, 2026 13 0 FacebookXPinterestWhatsApp ’Yan bindiga sun sace Shugaban jamʼiyyar APC na Karamar Hukumar Rogo, Babban na hannun daman Shugaban Majalisar Dokokin Kano, Alhaji Abdullahi Fanka Beli a Kano. Karin bayani na tafe.