Ramadan: Sarkin Musulmi ya umurci musulmai da su duba sabon wata a ranar Laraba
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Sarkin ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Zubairu Usman-Ugwu, daraktan gudanarwa na majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya (NSCIA) ya fitar a ranar Litinin.
Ramadan lokaci ne da al’ummar musulmi a duniya suke azumin kwanaki 29 ko 30.
A cewar sanarwar, idan ba a ga wata ba a ranar Laraba, za a fara azumi ne kai tsaye a ranar Alhamis.
“Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), karkashin jagorancin Shugabanta kuma Sarkin Musulmi, Mai Martaba Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar, CFR, mni, yana taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar watan azumin Ramadan na shekarar 1444H. Majalisar tana addu’ar Allah ya gafartawa kowane musulmi, ya shiga cikinsa kuma ya amfanar da ibada mai girma,” in ji sanarwar.
managarciya Oct 30, 2021 12 146
managarciya Feb 3, 2025 3 121
managarciya Dec 25, 2025 0 94
Maryamah Dec 14, 2021 2 81
Maryamah Dec 16, 2021 10 66
managarciya Nov 13, 2023 0 563
managarciya Nov 12, 2023 0 366
managarciya Nov 12, 2023 0 351
managarciya Nov 12, 2023 0 429
managarciya Nov 11, 2023 1 719
managarciya Nov 17, 2023 0 483
managarciya Jul 2, 2023 1 3367
managarciya Nov 23, 2021 0 479
"Cibiyar ta yi rijistar mata kusan 400 ana koyar da matan dunki da yin kayan kamshi...
managarciya Nov 24, 2021 0 433
Sanin kowa ne kudade sun yi ƙaranci a hannun jama'a, kuma gashi muna bukatar abinci...