Ramadan: Sarkin Musulmi ya umurci musulmai da su duba sabon wata a ranar Laraba
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Sarkin ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Zubairu Usman-Ugwu, daraktan gudanarwa na majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya (NSCIA) ya fitar a ranar Litinin.
Ramadan lokaci ne da al’ummar musulmi a duniya suke azumin kwanaki 29 ko 30.
A cewar sanarwar, idan ba a ga wata ba a ranar Laraba, za a fara azumi ne kai tsaye a ranar Alhamis.
“Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), karkashin jagorancin Shugabanta kuma Sarkin Musulmi, Mai Martaba Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar, CFR, mni, yana taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar watan azumin Ramadan na shekarar 1444H. Majalisar tana addu’ar Allah ya gafartawa kowane musulmi, ya shiga cikinsa kuma ya amfanar da ibada mai girma,” in ji sanarwar.
managarciya Oct 30, 2021 12 169
managarciya Feb 3, 2025 3 110
Maryamah Dec 14, 2021 2 87
Maryamah Dec 16, 2021 10 73
managarciya Jun 24, 2023 5 73
managarciya Nov 13, 2023 0 550
managarciya Nov 12, 2023 0 346
managarciya Nov 12, 2023 0 335
managarciya Nov 12, 2023 0 416
managarciya Nov 11, 2023 1 702
managarciya Jul 31, 2023 0 431
managarciya Jul 4, 2024 0 227
managarciya Jan 22, 2025 0 162
A koda yaushe, Malaman Allah, malaman gaskiya, ana tsammanin cewa su zamo masu gaskiya,...
managarciya Nov 17, 2023 1 414
Tsohon Gwamnan Sakkwato Alhaji Shehu Kangiwa ya yi gwamnan tsohuwar Sakkwato wadda...