PDP Ce Za Ta Samu Nasara A Zaben 2023-----Tambuwal
h2>PDP Ce Za Ta Samu Nasara A Zaben 2023-----Tambuwal
Gwamnan Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa jam'iyar PDP ce za ta samu nasara a zaben 2023 dake tafe domin sun shirya tsaf su karbi ragamar mulkin Nijeriya a hannun APC.
Gwamnan ya furta haka a ranar Assabar a wurin babban taron jam'iyyar a filin taron na Eagle dake Abuja.
managarciya