Home Uncategorized Managarciya Na Neman Marubuta

Managarciya Na Neman Marubuta

20
0

Managarciya Na Neman Marubuta

Amadadin hukumar gudanarwa ta kafar yada labarai mai suna MANAGARCIYA na bukatar gudunmuwar marubuta domin kara ciyar da al’umma a gaba.

Managarciya na bukatar rubutun makala kan wani maudu’i da marubuci ya zaba domin ilmanatarwa da fadakarwa a cikin al’umma.

A duk makala daya akwai dan hasafi na naira 1000 don sanya kati da za a baiwa marubuci bayan cika sharudda kamar haka:

  • Sai mutum 500 sun bude makalar marubuci,
  • Sai an samu share 20 na makalar,
  • Ana bukatar Comment 20 na mutane daban-daban,
  • Sai an samu like na mutum 10 a makalar.

Duk marubucin da ya aminta da hakan zai iya turo makalarsa ta wannan adireshi: managarciya@gmail.com zai kuma turo email da za a yi masa rijista a saman web na Managarciya domin bibiyar sakamakon sharudda da wallafa wasu rubutu da yake bukata.

Mun gode,

Edita.

 

 

 

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here