Kotun koli za ta ta yanke hukuncin Kujerar Gwamnan Kogi a Jumu'a
A jawabin da SDP ta fitar ta gayyaci magoya bayan jam'iyyar da su halarci zaman kotun don an yi hukunci a gabansu.
Bayanin wanda Isaiah Davies Ijele, daraktan yada labarai na zamani a kwamitin kamfe ya nuna kwarin guiwarsa da mutane su halarci zaman domin lamari ne na dimukuradiyya.
managarciya