Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Gwamnan Kebbi

Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Gwamnan Kebbi

Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar gwamna Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu a matsayin zababben gwamnan jihar kebbi.

Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta tabbatar da Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kebbi.

Daga Abbakar Aleeyu Anache