Home Uncategorized Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Gwamnan Kebbi

Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Gwamnan Kebbi

12
0

Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar gwamna Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu a matsayin zababben gwamnan jihar kebbi.

Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta tabbatar da Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kebbi.

Daga Abbakar Aleeyu Anache

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here