Ministan Tsaron Nijeriya Ya Ƙaryata Hoton Da Aka Ce Shi Ne Ɗauke Da Bindiga

0

Ministan Tsaron Nijeriya Ya Ƙaryata Hoton Da Aka Ce Shi Ne Ɗauke Da Bindiga Daga: Comrade Musa Garba Augie. Wata sanarwa da mai taimaka wa ministan...

Haɗuwar Sanusi Da Wike Baya Da Alaƙa Da Siyasa

0

Tsohon Sarkin Kano Muhammad Sanusi ya kai ziyara a gidan gwamnatin jihar Rivers jim kaɗan bayan kammala taron Maulidin Sheikh AHMADU TIJJANI (RTA) na...

Mahaifin Kakakin Majalissar Dokokin Zamfara Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

0

Alhaji Abubakar, mahaifin kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara, Honarabul Nasiru Magarya ya mutu yayin da yake a tsare hannu masu garkuwa da mutane. Mahaifin Kakakin...

Jagororin PDP suna lallaɓar Mark da Maƙarfi da Sule Lamiɗo a shugabanci jam’iya

0

Wasu jagorori a jam'iyar PDP sun fara lallaɓar tsohon shugaban majalisar dattijai David Mark da tsohon gwamnan Kaduna Ahmed Maƙarfi da tsohon Gwamnan Jigawa...

Shugaba Buhari zai tafi ƙasar Habasha a ranar Litinin

0

Shugaba Buhari zai tafi ƙasar Habasha a ranar Lahadi Daga : Janaidu Amadu Doro. Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Habasha waton Ethopia  domin halartar taron...

Nan Ba da jimawa Ba Za a Magance Matsalar Tsaron Da Ke Addabar Nijeriya—–Sanata Wamakko

0

  (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Shugaban kwamitin tsaro na Majalisar Dattawa...

Mata suna Yin Lalle Ba Don Kwalliya  Kadai ba

0

“Idan kana da kyau ka kara da wanka” (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Kwalliyar Lalle musamman ga ’yan mata jigo ne...

Funkaso abinci mai ban al’ajabi

0

FUNKASO    Aisha Basheer Tambuwal aishabasheer2017@gmail.com           Barka da wannan lokacin uwar gida da amarya harma da ‘yan mata masu bibiyar wannan shafi na GIRKE GIRKE, har wa yau...

Akwai Yiyuwar PDP Za Ta Kashe Karba-Karba A Wurin Zaben Shugaban Kasa

0

Jam'iyar PDP mai adawa a Nijeriya da alamu ba za ta yi karba-karba a wurin fitar da dan takarar shugaban kasa ba duk da...

Bukin ‘Yancin Kai: Hadin Kai Ne Zai Kawo Mana Cigaba—– Ahmad Lawan 

0

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya bukaci yan Najeriya su zama tsintsiya madaurin ki daya da cigaba da imani da dunkulewar kasar nan domin...