Jirgin Yaƙi Ya Yi Luguden Wuta Ga Mahara A Sakkwato Da Katsina
Jirgin yaƙin sojan Saman Nijeriya ya yi luguden wuta ga mahara a jihar Sakkwato da Katsina. A daya daga cikin hare-haren, jiragen yakin sun lalata...
An Kai Jaruma Hafsa Idris Ƙara Kotu Don Ta Biya Wasu Maƙudan Kudi Da Ta Cinye
Wani rahoto da gidan Radio Dala FM dake Kano ya kawo ya bayyana cewa wani kamfanin shirya finafinnai ya kai ƙarar jarumar Kannywood Hafsat...
PDP Da APC Ba Su Goyon Bayan Takarar Mata A Cikin Jam’iyyun—Aisha Aliyu Gusau
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); "Bana sha’awar sake fitowa takara don duk manyan jam'iyyun APC da PDP ba su da...
Hukumar Zaɓe Ta Fitar da Jerin Sunayen ‘Yan Takaran Gwamnan Anambra Su 18
Daga: Comrade Musa Garba Augie. Ana sauran wata daya daidai da zaben gwamnan jihar Anambra, hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta (INEC) ta saki...
Rundunar ‘Yan Sandan Zamfara Ta Kuɓutar da Mutane 187, Da Aka Yi Garkuwa Da Su
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Daga Aminu Abdullahi Gusau. Biyowa bayan aiwatar...
A kowane Yanki Ka Fito A Nijeriya Za Ka Iya Neman Shugaban Ƙasa a 2023—-PDP
A kowane Yanki Ka Fito A Nijeriya Za Ka Iya Neman Shugaban Ƙasa a 2023----PDP (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); ...
Kungiyar Shugabannin Majalisun Dokokin Jihohi Ta Yi Gaisuwar Rasuwar Mahaifin Takwaranta na Zamfara
Daga Aminu Abdullahi Gusau. A yau ne shugaban nin majalisun dokokin jihohin kasar nan a karkashin jagoran cin shugaban ta honorable Abubakar Y Suleman sun...
Wamakko Ga Gwamnonin Nijeriya: Ku jingine Maganar 2023 Ku Fuskanci Halin da Ƙasar Ke Ciki
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Wamakko Ga Gwamnonin Nijeriya:...
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Shirin Ciwo Bashin Sama Da Tiriliyan 6 Don Cike Giɓin Kasafin 2022
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin karbo bashin Naira tiriliyan 6.258 domin Cike gibin kasafin kudin 2022 da ake shirin gabatarwa. Ministar Kudi, da Tsare -Tsare...
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Rusa Dubban Gidajen A Zariya
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kaddamar da rusa dubban gidajen da ke bayan Kwalejin koyon tukin Jiragen sama NCAT da ke Zariya a yau Litinin. Rushewar...












