Wata Biyar Ba Albashi: Likitoci Sun Yi Barazanar Barin Aiki A Gombe
Daga Habu Rabeel, Gombe. Sababbin Likitocin da aka yaye karo na farko a jami’a mallakar jihar Gombe kimanin su 22 sun yi barazanar barin aikin...
Sirrukan Da Ke Tattare Da Miyar Egusi
Aisha Bashir tambuwal aishabasheer2017@gmail.com Assalamualaikum warahmatullahi wabarakatuhu, uwargida da amarya da dukkan masu bibiyar wannan kafa ta yada labarai wato MANAGARCIYA ina yi maku ku barka...
Wata Amarya Ta Nemi Kotu Ta Raba Aurenta Da Mijinta Kan Wahala Da Take Sha
A Raba Aurenmu Da Mijina Saboda Mazakutarsa Ta Min Girma – Amarya Ta Gayawa Kotu Bayan Kwana Bakwai Da Aurensu Wata sabuwar Amarya ta nemi...
Zamfara APC Marafa Faction Congress: Surajo Mai Katako Emerges Chairman
By Aminu Abdullahi Gusau. New leaders to run the affairs of Zamfara All Progressive Congress APC Marafa faction have been elected. Those elected are Alhaji Surajo...
Gov, Matawalle Announces Lift On Suspension Of Telecom Service
By Aminu Abdullahi Gusau. Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun) of Zamfara state has announced the suspension of embargo on telecommunications in the state beginning from...
Gwamnan Zamfara Ya Bada Umarnin Buɗe Layukan Sadarwa A Ranar Talata
Daga Hussaini Ibrahim. Gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle ya bi sahun gwamna Jihar Kaduna Malam Nasiru wajan bada Umarnin Bude layukan Sadarwa da ke fadi...
Ban Ce Nabar Siyasa Ba Sai Dai—–Bafarawa
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Tsohon gwamnan Sakkwato Alhaji...
Malami A Sakkwato Ya Sake Hasashen Mataimakin Gwamna Ba Zai Gaji Tambuwal Ba
Wani malamin addini a Sakkwato da ya yi hasashen mataimakin Gwamnan jihar Sakkwato Honarabul Manir Muhammad Dan'iya ba zai gaji Gwamna Aminu Waziri Tambuwal...
Makarantun Gwamnati A Jihar Jigawa Nafuskantar Ƙarancin Malamai
Jihar Jigawa na daya daga cikin jahohin Arewa da ke da tsarin bayar da ilimi kyauta, kamar yadda lamarin yake a dokar ilimi ta...
Ɗalibar Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Da Ke Katsina Ta Lashe Gasar Hikayata
Ɗalibar Jami'ar Umaru Musa Yar'adua Da Ke Katsina Ta Lashe Gasar Hikayata Ta Gidan Radiyon BBC Hausa Ta Shekarar 2021 Aishatu Musa Dalil ita ce...












