UNDP, Japan Supports Nigeria’s Virtual court Facilities in Correctional Centres
United Nations Development Programme (UNDP) and the Government of Japan expressed commitment to support Nigeria in providing virtual court facilities in Correctional centres across...
Mahara Sun Sako Mutum 60 Da Suka Ɗauke A Cocin Kaduna
Bayan wata ɗaya a hannun masu garkuwa da mutane, masu bauta a cocin emanuel baftis da ke Kakau Daji, Jihar Kaduna sun shaƙi iskar...
Za’a Yi Bukin Cin Naman Kare A Jihar Gombe
Za'a Yi Bukin Cin Naman Kare A Jihar Gombe Kwamitin shirye-shirye na bikin cin Naman kare na al’ummar Tangale dake garin Billiri a jihar Gombe...
Gwamnan Ekiti da na Jigawa sun kira Ɗanzago da shugaban APC a Kano
Gwamnan Jihar Ekiti, Kayode Fayemi, da takwaransa na Jigawa, Abubakar Badaru, sun kira Ahmadu Haruna Zago da shugaban jam'iyar APC a Jihar Kano. Zago, wanda...
Majalisar Wakilai Ta Gayyaci Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Ƙasa Farfesa Mahmood Yakubu
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Majalisar Wakilai Ta Gayyaci Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Ƙasa Farfesa Mahmood Yakubu. Daga : Janaidu Amadu...
Yakamata Gwamnati Ta Tallafawa ƙungiyoyin Da Ke Horar Da Mata Da Matasa Sana’o’in Hannu
Daga Bàbangida Bisallah, Minna. An nemi gwamnati da tà rikà taimakawa kungiyoyin da ke daukar dawainiyar horar da mata da matasa sana'o'in hannu, hakan zai...
Wasu Gwamnoni Arewa Sun Rinƙa Jin Haushina Don Na Gina Makarantun Allo—-Inji Jonathan
Tsahon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya ce wasu gwamnoni a Arewa ba su ji dadin yadda ya gina makarantun Allo ba wato tsangayoyi...
Gwamnan Neja Ya Nemi A Ƙara Yawan Albashin Jami’an Tsaro
Daga Babangida Bisallah, Minna. Gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello yayi kiran da a qara albashin jami'an tsaro, masu aiki da wadanda suka yi ritaya. Gwamnan yayi...
In Har Na Samu Shugabanci Zan Kare ‘Yancin Mata—–Fatima Jajere
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Daga Habu Rabeel, Gombe. A kokarin ta na kwato wa mata yanci a arewa maso gabas...
Gwamnatin Zamfara Ta yi kashedi Ga Hukumomin Gwamnati Da Kada Su Sake Magana Da Manema Labarai
Daga Aminu Abudullahi Gusau. Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana jami’an ma’aikatu da hukumomin ta bada bayanai dangane da manufofi da shirye-shiryen gwamnati ga manema labarai. Kwamishinan...












