2023: Dan Majalisar Dokoki a Sakkwato  Ya Sha Kaye a Kotun Daukaka Kara

0

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});   Dan majalisar dokokin jihar Sakkwato Alhaji Aminu Bodai ya sha kaye a kotun daukaka kara...

Tallafin Man Fetur Ba Mai ɗore Wa Ba Ne –Kungiyar Dillalan Mai Ta Kasa

0

      Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta ƙasa (lPMAN), ta ce tallafin da ake biya a kan man fetur ba dawamamme ba ne.   Mike...

Za Mu Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Tallafawa Kiyon Dabbobi A Nijeriya—Shugaban Majalisar Dattawa

0

  Daga Muhammad Maitela, Damaturu.   Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan, ya sha alwashin cewa zauren majalisar dattawan Nijeriya zai yi kokarin tabbatar da...

Ba Zan Manta Da Rawar Da Atiku Ya Taka A Zaɓen 2015—-Jonathan

0

Jonathan ya ce bai manta da rawar da Atiku ya taka a zaben 2015 ba    Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce babu wanda ke...

Fargaba Ta Sanya ‘Yan Kasuwar Canji Kin Karbar Dalar Amurka A  Adamawa

0

Masu fafutukar kawo sauyi a jihar Adamawa na kin amincewa da kudaden kasashen waje daga kwastomomi saboda rashin tabbas da ake samu a kasuwar...

Yari Denies Speculations, Urges Supporters To Vote For APC From Top To Bottom 

0

  By Aminu Abdullahi Gusau   Former governor of Zamfara State Abdulaziz Yari Abubakar, has dismissed speculations as false, that  he is nursing a divided opinion to...

Jami’an Tsaro Sun Kashe Shahararren Dan Bindigaar Da Ya Addabi Mutanen Kaduna

0

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});   Shahararren Dan Bindigar Nan Wanda Ya Addabi Jihar Kaduna Dogo Maikasuwa Ya Gamu Da Ajalinsa ...

Abdulaziz Yari Ya Fadi Wanda Yake Son Ya Samu Nasarar Zama Gwamnan Zamfara A 2023

0

Duk Mai Sona ya zabi APC daga sama har kasa----Abdulaziz Yari  Tsohon Gwamnan Zamfara Abdul'aziz Abubakar Yari ya musanta maganar da ake yadawa cewa yana...

HAƊIN ALLAH: Labarin Soyayya Mai Ban  Al’ajabi, Fita Ta 33

0

HAƊIN ALLAH      Labari da rubutawa            *Hauwa'u Salisu (Haupha)*                      Page 33     A motar kowa kallon Jiddah yake,...

Gwamna Buni ya tallafawa marayu 200 da N50,000 kowanne

0

Daga Muhammad Maitela, Damaturu Gwamnan jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni ya umurci Ma’aikatar Kirkiro Hanyoyin Tattalin Arziki da Ayyukan ta baiwa zawarawa 400 tallafin...