COW TAIL SOUP:Miyar Kece Raini A Tsakanin Mata

0
BASAKKWACE'Z KITCHEN      COW TAIL SOUPINGREDIENTJelar shanu,attarugu,tattashe,albasa kadan,citta,ruwa,mai kadan,Maggie,curry,gishirisai spice and seasoning da kikesoMETHODAunty na ki gyara jela ki wanke kisamu tukunya ki zuba, kisa...

SWEET POTATO AND FLOUR WITH EGG SAUCE

0
BASAKKWACE'Z KITCHENSWEET POTATO AND FLOUR WITH EGG SAUCEINGREDIENTSDankalin hausaFulawaTattasai,taruguMaggiCurryOngaGishiriMaiKwaiSweet potatoMETHODAunty na bayan kin yanka dankalin ki.sai ki samu rubber ki zuba fulawa a ciki.ki...

A Yau  Za a Ƙaddamar Da Littafin Raƙiba Da Karima A Kaduna

0
Daga Ibrahim Hamisu, Kano. A yau Asabar ne  za'a kaddamar da tagwayen littafai guda biyu, wato Raƙiba da Karima wanda Kwararriyar ma'aikaciyar Banki nan Fatima...

Babban Buri:Fita Ta Sha Bakwai

0
BABBAN BURI MALLAKAR DOCTOR MARYAMAH IBRAHEEM. SADAUKARWA GA AISHA IDREES ABDULLAHI {SHATU}. FITOWA TA SHA BAKWAI ~~~"Nasan baza su taɓa gayama ba" , nan ta hau gaya masa...

Ganduje Ya Yi Ta’aziyar Rasuwar Dakta Ahmad Bamba

0
Ganduje Ya Yi Ta'aziyar Rasuwar Dakta Ahmad Bamba Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya baiyana cewa rasuwar fitaccen malamin addinin Musluncin nan ,...

Governor Bagudu’s Perfomers On  Education

0
 As the basic backbone of societal development, Education is one of the top most sectors that received priority from Governor Abubakar Atiku Bagudu-led administration. The...

Babban Buri:Fita Ta Sha Shida

0
BABBAN BURI MALLAKAR DOCTOR MARYAMAH IBRAHEEM. SADAUKARWA GA AISHA IDREES ABDULLAHI {SHATU}. FITOWA TA SHA SHIDA ~~~Amsa masa a kayi da "kana magana da Ayuba matar ka ta...

Ban Yi Tsammanin Bayan Na Bar Mulki Mutanen Nijeriya Su Yaba Min Ba—-Shugaba Buhari

0
  Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari ya ce shi dama ba ya tsammanin mutanen  Nijeriya za su yaba masa bayan ya bar mulkin kasa.   Buhari ya bayyana...

PDP Ta Ƙalubalanci Gwamnan Zamfara Kan Biliyan 31 Na Tsaro

0
  Daga Hussaini Ibrahim, Gusau. Jamiyyar PDP a Jihar Zamfara, ta kalubalanci gwamna Bello Matawalle akan matsalar tsaro da ya amshi sama da naira biliyan 31...

APC A Zamfara Ta Zargi Mataimakin Gwamna Da Karɓar Belin ‘Yan China Dake Tare...

0
Daga Hussaini Ibrahim,Gusau. Jamiyyar APC a Jihar Zamfara,na Zargin Mataimakin gwamnan Jihar Zamfara, Barista Mahadi Aliyu Gusau da amsar Belin "Yan Kasar Chaina masu hakar...