(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Gwadabawa da Illela a majalisar tarayya Honarabul Abdullahi Balarabe...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});
Kakakin majalisar jihar Sakkwato Alhaji Aminu Muhammad Achida ya ƙauracewa zaɓen shugabannin APC da aka...
Daga: Abdul Ɗan Arewa Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a ranar Juma’a ya ba da umurnin fara jigilar Jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna ranar Asabar.
Amaechi...
Wani matashi ya hallaka kansa ta hanyar rataya a ƙaramar hukumar Kiru ta jihar kano.
Matashin ɗan kimanin shekarau 30 da ba a bayyana sunanan...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen cewa za a yi sanyi na kwana uku tare da tsawa a fadin Najeriya...
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});
Malam Abubakar Muhammad Atiku Walin Kalgo shi ne tsohon limamin sojojin Najeriya, yana daya daga cikin...
Daliban Makarantar Sakandiren Yauri 30 Sun Kuɓuta Daga Hannun Masu Garkuwa Da Su
Rahotanni daga jihar Kebbi na nuna cewar akalla daliban makarantar Sakandiren Gwamnatin...
'Yan bindiga sun dasa nakiya a digar Jirgin kasa a Rijana inda daga bisani kuma suka budewa jirgin wuta. Jirgin ya taso ne daga...
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci hukumomin tsaron kasa tare da shugabannin siyasa da su tashi tsaye wajen ganin sun murkushe duk...
Daga: Abdul Ɗan Arewa. Akalla fasinjoji 30 ne rahotanni suka ce pan bindiga sun sace su a kauyen Konar Barau da ke karamar hukumar Rafi...











