Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta dage gangamin kamfen dinta na shugaban kasa da aka shirya yi a jihar Oyo a ranar Talata, 7...
Wasu jihohin Arewa uku sun juyawa shugaban kasa Muhammadu Buhari baya kan manufarsa na sauya takardun naira inda suka maka shi a kotun koli.
Channels...
Kotun koli ta tabbatar da Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawan Najeriya matsayin 'dan takarar sanata na yankin Yobe ta arewa a karkashin jam'iyyar APc...
An binne gawarwakin mutum 71 da ’yan bindiga suka kashe a wasu kauyuka bakwai na Karamar Hukumar Bakori da ke Jihar Katsina.
Aminiya ta ruwaito yadda...
Daga Muhammad Maitela, Damaturu.
A qoqarinsa na kyautatawa al'ummar mazavarsa, domin inganta rayuwa da bunqasa tattalin arzikin yankin, xan Majalisa mai makiltar qananan hukumomin Geidam,...
Hussaini IbrahimGusau.
A ci gaba da shirye-shiryen da hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta gudanar a jihar Zamfara, Kwamandan jihar, karkashin jagorancin Kwamanda...
By Abdullahi Alhassan, Kaduna.
Barely less than three weeks to 2023 general elections, Clerics from Islamic and Christian faith, have called on Nigerians to shun...
From Ali Rabiu Ali, Dutse.
Some POS Banking Agents made an exciting day as the Central Bank of Nigeria facilitate their transaction business with commercial...
Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana yadda tsarin tafiyarsu ta siyasa yake ga mutane wanda ba'a samu a sauran jam'iyyu ba musamman a PDP...
Mumunar zanga-zanga ta barke a Ibadan, babbar birnin jihar Oyo sakamakon halin kunci, tsadar kaya, da kuma rashin takardun Nairan siya ko abinci a...











