Wata babbar kotun tarayya a Legas kudancin Najeriya ta yi watsi da wata ƙara da aka shigar gabanta na neman cire rubutun ajami a...
  Gov. Nasir Idris of Kebbi State has flagged off the distribution of assorted agricultural inputs worth N4 billion to no fewer than 48,000 farmers. The...
Daga Shamsudeen M Sani Yakaji. Biyo bayan hukuncin kotun ƙolin a ranar Alhamis da ta gabata, ta yiyu yan majalisa su yi wa kundin tsarin...
'Yan sanda sun kama wata mata da ake zargi da sayen kayan abinci da jabun kuɗi a kasuwar Oregbeni cikin Benin City jihar Edo. An...
  'Yan bindiga sun halaka mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu mutum 150, ciki har da jarirai 'yan watanni shida da takwas. Wannan...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa masarautu masu daraja ta biyu. Sabbin masarautun masu daraja ta biyu da za su yi aiki...
  Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisa ta tsige ɗan majalisar wakilan tarayya mai wakiltar Yabo da Shagari, Umar Yusuf  Yabo.  Kotun ta kuma umarci Umar...
  Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya kaddamar da shirin noma na 2024 domin taimakawa manoma da takin zamani a farashi mai rahusa.  Gwamnan ya bayyana...
Gwamnatin Tarayya ta ba da tallafin manyan motoci 20 na shinkafa ga mutanen Nijeriya Gwamnatin Nijeriya ta ba da tallafin manyan motoci(trucks) 20 na shinkafa...
Jam'iyar APC shiyyar Arewa ta tsakiya ta yi gargadi kan shirin da wasu kungiyoyi da daidaikun mutane keyi  na shirya zanga-zangar adawa da gwamnatin...