Jaridar LEADERSHIP ta rawaito rundunar ƴan sandan jihar Katsina na tabbatar da mutuwar hadimin Gwamnan jihar, Sanusi Gyaza.
Rundunar ta bakin jami'in hulda da jama'a...
Jami'an hukumar yaki da masu ta'ammali da miyagun kwayoyi ta Najeriya, sun kama wani fasinja a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe International Airport,...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya musanta cewa yana da masaniya kan zargin bada kwangilar samar da magunguna ga kananan hukumomi 44 na...
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Bauchi, ta lashe zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin jihar 20 da aka gudanar ranar Asabar 17 ga watan Agusta.
Shugaban hukumar...
Wata mata da 'ya'yanta biyar sun rasu gaba daya bayan da suka ci dan'wake, a kauyen Karkari da ke karamar hukumar Gwarzo a jihar...
Hukumomi a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya sun ce ambaliya ruwa ta haddasa asarar rayukan aalla mutum takwas da rushewar gideje a yankin...
By Ibrahim Hamisu, Kano.
The management and staff of Newskeeper Media Consult (NMC) has extended it's warm felicitations to the former Nigeria's Military President Ibrahim...
Shugaban ƙaramar hukumar Illela ta jihar Sakkwato Alhaji Sahabi Wakili ya sanar da cewa Ambaliyar ruwa ta tayar da gidaje sama da 300 a...
Hukumar kula da harkokin man fetur ta NMDPRA ta yi gargaɗi ga gidajen mai da dillan man kan siyar da man fetur ga ƴan...
Daga: Abbas Yakubu Yaura.
Wata mata mai suna Hauwa Yusuf, ‘yar shekara 30, ta shiga hannun jami’an ‘yan sanda na musamman saboda boye bindiga kirar...












