Home Uncategorized Ganduje Ya Ba Da Kyautar Miliyan 10 Don Gina Makarantar Islamiyya

Ganduje Ya Ba Da Kyautar Miliyan 10 Don Gina Makarantar Islamiyya

9
0

Ganduje Ya Ba Da Kyautar Miliyan 10 Don Gina Makarantar Islamiyya

 

 Gwamnan Jihar Kano, Drakta  Abdullahi Umar Ganduje, ya halarci bikin saukar karatun Al-Qur’ani Mai Girma na dalibai 235 na Madrasatul Babban Malami na Madabo har ya ba da tallafin cigaba da aikin makarantar.

Bukin  wanda aka gudanar a dakin taro na GSS Gwammaja dake karamar Hukumar Dala a birnin jiha.
 
Mai Girma Gwamnan ya ba da tallafin kudi Naira miliyan Goma domin cigaba da ginawa makarantar  mazaunin ta na dindindin.
 
Shugabanni da daliban makarantar sun yabawa Gwamnan bisa y dawainiya da harkokin addinin Musulunci musamman a wannan makaranta in da suka masa karramawa ta musamman.
 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here