babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON--Dan Wasa
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Ɗan wasan Najeriya, Zaidu Sanusi ya ce babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON, bayan da Najeriya ta samu damar zuwa zagaye na biyu na gasar ta bana.
A jiya ne Najeriya ta doke Guinea-Bissau da ci ɗaya mai ban haushi, a nasarar da ta bai wa tawagar ƴan ƙwallon Najeriya damar tsallakewa zuwa zagaye na gaba.
Sai dai a cikin wasa uku Najeriya ƙwallo uku kacal ta iya zurawa a ragar abokan hamayyarta.
A zagaye na gaba Najeriyar za ta kara ne da duk ƙasar da ta zo ta biyu a Rukunin C, wato rukunin da ya ƙunshi Senegal, Kamaru, Gambia da Guinea.
managarciya Oct 30, 2021 12 172
managarciya Feb 3, 2025 3 113
Maryamah Dec 14, 2021 2 90
managarciya Jun 24, 2023 5 77
Maryamah Dec 16, 2021 10 75
managarciya Nov 13, 2023 0 550
managarciya Nov 12, 2023 0 346
managarciya Nov 12, 2023 0 335
managarciya Nov 12, 2023 0 416
managarciya Nov 11, 2023 1 702
managarciya Feb 17, 2025 0 533
managarciya Dec 26, 2024 1 436
managarciya Mar 8, 2024 0 300
managarciya Sep 4, 2024 0 353
According to the World Bank’s financial statements, Nigeria’s exposure to the IDA...
managarciya Nov 17, 2023 1 414
Tsohon Gwamnan Sakkwato Alhaji Shehu Kangiwa ya yi gwamnan tsohuwar Sakkwato wadda...