babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON--Dan Wasa

Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Ɗan wasan Najeriya, Zaidu Sanusi ya ce babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON, bayan da Najeriya ta samu damar zuwa zagaye na biyu na gasar ta bana.
A jiya ne Najeriya ta doke Guinea-Bissau da ci ɗaya mai ban haushi, a nasarar da ta bai wa tawagar ƴan ƙwallon Najeriya damar tsallakewa zuwa zagaye na gaba.
Sai dai a cikin wasa uku Najeriya ƙwallo uku kacal ta iya zurawa a ragar abokan hamayyarta.
A zagaye na gaba Najeriyar za ta kara ne da duk ƙasar da ta zo ta biyu a Rukunin C, wato rukunin da ya ƙunshi Senegal, Kamaru, Gambia da Guinea.
managarciya Oct 30, 2021 8 141
managarciya Jun 24, 2023 0 83
Maryamah Dec 16, 2021 7 74
Maryamah Dec 14, 2021 1 72
managarciya Feb 13, 2025 0 71
managarciya Nov 13, 2023 0 410
managarciya Nov 12, 2023 0 185
managarciya Nov 12, 2023 0 157
managarciya Nov 12, 2023 0 250
managarciya Nov 12, 2023 1 493
managarciya Jan 1, 2024 0 158
Wasu mutane na ganin tun farko gwamnti ta yi ragon azanci don bai kamata ta sayi...
managarciya Apr 15, 2024 0 361
managarciya Nov 3, 2021 0 429
A wani hasashen an danganta samun ƙabilar Hausawa da auratayyar al’ummatai daga...
managarciya Nov 17, 2023 0 258