babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON--Dan Wasa
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Ɗan wasan Najeriya, Zaidu Sanusi ya ce babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON, bayan da Najeriya ta samu damar zuwa zagaye na biyu na gasar ta bana.
A jiya ne Najeriya ta doke Guinea-Bissau da ci ɗaya mai ban haushi, a nasarar da ta bai wa tawagar ƴan ƙwallon Najeriya damar tsallakewa zuwa zagaye na gaba.
Sai dai a cikin wasa uku Najeriya ƙwallo uku kacal ta iya zurawa a ragar abokan hamayyarta.
A zagaye na gaba Najeriyar za ta kara ne da duk ƙasar da ta zo ta biyu a Rukunin C, wato rukunin da ya ƙunshi Senegal, Kamaru, Gambia da Guinea.
managarciya Oct 30, 2021 12 144
managarciya Feb 3, 2025 3 117
managarciya Dec 25, 2025 0 91
Maryamah Dec 14, 2021 2 76
Maryamah Dec 16, 2021 10 65
managarciya Nov 13, 2023 0 563
managarciya Nov 12, 2023 0 366
managarciya Nov 12, 2023 0 351
managarciya Nov 12, 2023 0 429
managarciya Nov 11, 2023 1 719
managarciya May 12, 2023 0 257
managarciya Sep 16, 2025 0 53
managarciya Sep 11, 2021 1 730
Amma ya kamata uwaye su sani cewa,ba fa su kaɗai ne ke da hakki akan 'ya'yansu ba,...
managarciya Jun 14, 2024 0 463
Saɓanin abinda ke tafiya a yanzu, a lokacin gwamnatin Aminu Waziri Tambuwal, sai...
managarciya Nov 23, 2021 0 479
"Cibiyar ta yi rijistar mata kusan 400 ana koyar da matan dunki da yin kayan kamshi...
managarciya Jan 29, 2025 0 119