admin
Allegations of Terrorism by NGOs baseless, CSO’s chide former General
By Abdullahi Alhassan, Kaduna.
Following the allegations by former Air Officer Commanding (AOC) of the Nigerian Air Force published in the Vanguard Newspapers of Jan...
NCC ta amince da karin kashi 50% na farashin data da...
Hukumar Sadarwa ta Ƙasa (NCC) ta amince da karin kaso 50% a farashin kiran waya da data na kamfanonin sadarwa, tana mai bayyana dalilai...
Yadda wata daliba ta gaiyato ƴan daba su ka ƙaddamar wa...
Wata daliba a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano, wacce aka dakata sunan ta ba, ta gaiyato ƴan daba da suka kutsa kai...
Bai dace a dinga ɓata sunan Fulani ba – Gwamna Yusuf
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce ɓatanci da ake yi wa Fulani a fadin kasar bai dace ba.
Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Sojoji sun kashe dan Turji sun lalata maboyar makamansa a Zamfara
Sojojin Nijeriya sun kashe dan Bello Turji shugaban 'yan ta'adda a maboyarsa a Zamfara.
Majiya ta tabbatar da rundunar soja Fansar yamma ce takai harin...
Death toll hits 86 in Niger State
The death toll from the tanker explosion which rocked Dikko in Gurara Local Government Area of Niger State has hit 86.
At least 55 persons...
Fashewar tankar mai ya yi sanadiyar mutuwar mutane 77 a Neja
Mutane saba’in da bakwai sun rasa rayukansu a wani fashewar tankar mai Jihar Neja.
Wannan mummunan al’amari, wanda ya faru a yau Asabar, ya jefa...
LISSAFIN KADDARA: Fita Ta 3 & 4
LISSAFIN KADDARA:
*Ibnatu Sulayman*
*DEDICATED TO SHAMSIYYA USMAN MANGA*
P*3&4
Gaba daya Umma ta rude ta gigece a cikin wanda suka kawo Khadija kuwa kowa yayi shiru suna...
Yadda sulhun tsagaita wuta tsakanin Hamas da Isra’ila ta kasance
Jiya Laraba ne da dare, 15 ga watan Rajab, 1446 AH, 15/01/2025, kasar Katar ta sanar da amincewar kungiyar Hamas game da sulhun tsagaita...












