Home Authors Posts by admin

admin

admin
5860 POSTS 0 COMMENTS

YANDA AKE HADA MILK SHAKE MAI DADIN GASKE

0
@BASAKKWACE'Z KITCHENMILK SHAKE INGREDIENTS.Oval tine or miloFlavorSugarMadaraMETHODDa farko za ki zuba madarar gari a kwano, sai  ki  zuba milo ko ovaltine, sai ki zuba ruwa...

HAƊIN ALLAH: Labarin Soyayya Da Cin Amana Mafi Muni, Fita Ta...

0
HAƊIN ALLAH      Labari da rubutawa            *Hauwa'u Salisu (Haupha)*        *Sosai nake jin farin cikin yadda littafin nan ya samu karɓuwa ga mutane maza...

Yawaitar Hare-Haren ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 465 A Cikin Wata...

0
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({});   Daga Abbakar Aleeyu Anache.   Daya daga cikin kungiyoyin farar hular da ke bibiyar lamurrar harkokin tsaro...

Sojoji Sun Kubutar da Uba da ‘Yarsa Da Wani Mutum  Hannun...

0
  Dakarun ‘Operation Forest Sanity’ a jiya Juma’a sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane tare da kubutar da wasu mutane uku da suka...

Kana Fama Da Ciwo Ƙasan Dunduniya Musamman Da Safe?

0
Ciwon "plantar fasciitis" rauni ne da yake samun rukunin tantanai da ke shimfiɗe a ƙasan tafin sawu. Wannan rukunin tantanai yana aiki ne a...

Canja sheƙa: Mun Karɓi Kurame Da ‘Yan Gudun Hijira a PDP—-Uwani...

0
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || ).push({}); Daga Habu Rabeel, Gombe A lokacin da zaben shekarar 2023 ke ta kara karatowa da ake...

NBC ta karɓe lasisin gidan talabijin na AIT, Silverbird da sauran...

0
  Hukumar kula da tashohin Watsa Labarai ta Kasa, NBC, ta kwace lasisin gidan rediyo da talabijin na AIT/Ray Power FM, da ke ƙarƙashin kamfanin...

‘Yan Bindiga Sun Harbe Lauya A  Zamfara

0
  Rundunar ‘yan sanda a  jihar Zamfara, a yau Juma’a ta tabbatar da kisan wani mamba a ƙungiyar lauyoyin Najeriya, NBA, Benedict Torngee Azza da...

Insecurity: Zamfara State Government Establishes Citizens Emergency Call Center

0
  By Aminu Abdullahi Gusau   In an effort  to curtail the menace of insecurity in the state, the Zamfara state government has established an emergency call...

‘Yan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu...

0
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce wasu ƴan gida bakwai ne suka mutu bayan sun ci dambu ​​domin cin abincin dare. Jami’in hulda da...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

EDITOR PICKS