Home Authors Posts by admin

admin

admin
5860 POSTS 0 COMMENTS

An yi nasarar daƙile ta’addanci a Katsina da kaso 70—-Gwamnan Katsina

0
Kawo yanzu Mun cimma Nasarar Kawo Karshen ta'addanci a jihar Katsina da kaso saba'in 70 ~Gwamna Radda Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya ce...

Kwamitin malaman musulunci a Najeriya ya goyi bayan auren marayu a...

0
Kwamitin malaman addinin musulunci na Najeriya ya goyi bayan auren marayu 100 da kakakin majalisar dokokin jihar Neja ya ƙuduri aniyar ɗaukar nauyi. Cikin wata...

2027: Magoya Bayan PDP Ne Za Su Yanke Shawarar Makomata—-Atiku

0
Tsohon mataimakin shugaban kasar Nijeriya Alhaji Atiku Abubakar ya ce magoya bayan jam'iyar PDP ne za su yanke shawarar makomarsu kan babban zaɓen 2027...

Gwamnonin Arewa-Maso-Yamma Sun Nemi Goyon Bayan Majalisar Dunkin Duniya 

0
  Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma na Nijeriya sun yi taro tare da tawagar Majalisar Xinkin Duniya, qarqashin jagorancin mai kula da harkokin jin qai,...

Minista ta raba wa mata POS guda dubu 37 tare da...

0
Uju Kennedy-Ohanenye, ministar harkokin mata, ta gargadi mata da kada su siyar da ko kuma sauya injunan cirar kudi, POS, dubu 37,000 na kyauta...

MAMAYA: Labarin Soyayyar Mutum Da Aljani, Fita Ta 17 

0
Page 17       Tana shiga ɗakin cikin masifar ta aje kaskon hayaƙinta ta fara cuku-cukun cire kayan fulanin da ta saka ne idanta ya kai kan...

Atiku Ya Nemi a Takawa Bola Tinubu Burki Kan Taba Kudin...

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi martani ga gwamnatin Bola Tinubu kan karkatar da kuɗaɗen ƴan fansho. Gwamnatin ta bayyana kudurin amfani da...

Gwamnatin tarayya za ta gina sabon bye-pass a Kano

0
Majalisar zartarwa ta ƙasa ta amince da bada kwangilar ginin sabon titi da zai kewaye arewacin Kano (Northern bye pass).  Akwai kuma ƙarin wasu ayyukan...

Reni: Majalisar Dokoki ta sanya zare da Kwamishiniyar lafiya ta Sakkwato 

0
Majalisar dokokin jihar Sakkwato ta gayyaci kwamishiniyar lafiya ta jiha Hajiya Asabe Balarabe da  ta bayyana gaban kwamiti a ranar Talata bayan ta bijirewa...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 5, Jikkata Wasu 11 a Katsina

0
  Mummunan fada ya kaure tsakanin dakarun sojoji da kuma 'yan bindiga a jihar Katsina. Lamarin ya yi sanadin mutuwar sojoji biyar da raunata 11...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

EDITOR PICKS