Home Authors Posts by admin

admin

admin
5860 POSTS 0 COMMENTS

Hukumar zaɓe ta sanya ranar gudanar zaɓen kananan hukumomi a Sakkwato

0
Hukumar Zabe mallakar jihar Sakkwato waton SOSIEC ta sanya Assabar 21 ga watan Satumba na 2024 ta zama ranar gudanar da zaben shugabannin ƙananan...

Akpabio ya gano kura-kurai a sabon taken Nijeriya

0
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gano kurakurai a cikin layi na uku da na biyar da na 18 a gyararren taken Nijeriya da...

Gwamnan Sokoto ya ba da goron sallah ga dukkan ma’aikatan jiha

0
Gwamnan jihar Sakkwato Dakta Ahmad Aliyu Sokoto ya aminta da fitar da kudi domin bayar da goron sallah ga dukkan ma'aikatan jiha da masu...

Sakkwato ta rasa wani babban mukami a gwamnatin Tarayya

0
  Shugaban kasa Bola Tinubu ya ya ba da sanarwar nada sabon  sakatare a hukumar tattara kudi  asusun 'yan sanda mukamin ya soma nan take. Sabon...

TSADAR RAYUWA: Kayan masarufi na cigaba da tashin Gwauron zabo a...

0
Hukumar kididdiga ta kasa NBS, ta ce farashin kayan masarufi a Najeriya sun yi tashin gwauron zabo idan aka kwatanta farashinsu da shekarar da...

‘Yan bindiga sun kashe mutane 50 a jihar Katsina

0
Aƙalla mutum 50 aka kashe sannan aka sace wasu da ba a san adadinsu ba sakamakon harin da 'yan bindiga suka kai a jihar...

Gwamnan Sakkwato ya kara wa’adi ga shugabannin ƙananan hukumomi sai dai

0
Gwamnan jihar Sakkwato Dakta Ahmad Aliyu ya ƙara wa'adin mulki ga shugabannin ƙananan hukumomin jahar su 23 kamar yadda dokar ƙananan hukumomi da aka...

NPJK Lauds JISRA for Pioneering Peace Journalism Workshop in Kaduna

0
By Abdullahi Alhassan, Kaduna Network of Peace Journalists Kaduna (NPJK) has commended the Joint Initiative for Strategic Religious Action (JISRA) for organizing a two-day media...

Bana ƙyashin baiwa ƙananan hukumomi cin gashin kan su — Buni 

0
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ce shi matsayar sa ita ce cewa ba ya nuna adawa da baiwa ƙananan hukumomi cin gashin...

Yajin Aiki: Ƙungiyar Ƙwadago Za Ta Sanar Da Matsayarta Bayan Wa’adin...

0
A yau ne za a kammala tattaunawa kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata da ake yi tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyar ƙwadago, yayin da shugabannin...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

EDITOR PICKS